Tag: Kano
Zaben cike gurbi gwaji ne na nasarar APC a 2027 –...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana sakamakon zaben cike gurbin Dawakin Kudu da Warawa na Majalisar Tarayya a matsayin gwaji na...
Dan takarar APC ya lashe zaben cike gurbin Majalisar Tarayya a...
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta ayyana dan takarar Jam’iyyar APC, Rabiu Shuaibu, a matsayin wanda ya lashe zaben cike gurbin...
(HOTUNA): Kungiyar Renewed Hope Youth Engagement ta rantsar da Dahir Hashim...
Kungiyar Renewed Hope Youth Engagement (RHYE) ta kaddamar masu gudanarwarta reshen Jihar Kanao tare da sauran masu gudanarwa na yankuna na Kano ta Tsakiya,...
Matashi mai kirkire-kirkire a Kano ya samar da na’urar AI wanda...
Wani matashi mai kirkire-kirkire dan asalin jihar Kano, Khalifa Aminu ya kirkiri na’urar gonar da ke sarrafa kanta ta hanyar basirar wucin gadi AI da...
‘Yan sanda sun fara bincike kan mutuwar matashin dan kasuwa a...
Matashin dan kasuwar, Isma’il Makaye, ya rasu a karkashin yanayi mai cike da shakku a gidan budurwarsa, shahararriyar tauraruwa a TikTok kuma mai rawar...
KHAIRUN da Ma’aikatar Lafiya ta Kano sun sanya hannu kan MoU...
Jami’ar Khalifa Isyaku Rabiu da ke Kano (KHAIRUN), ta sanya hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna (Memorandum of Understanding) da Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Kano...
Rashin Kokari: Barau ya rubuta wa Minista, yana neman a soke...
Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Barau I. Jibrin ya rubuta wa Ministan Ayyuka, Dave Umahi, yana rokon a soke kwangilar aikin hanyar Kano–Gwarzo–Dayi saboda rashin...
‘Yan uwan daliba a Kano na neman adalci kan mutuwarta bayan...
Damuwa da bakin ciki sun lullube iyalin wata yarinya mai shekaru 14, Maimuna Sani Yaro, wadda ake yi wa lakabi Nihal, wadda mutuwarta ta...
Dan tsohon mataimakin gwamnan Kano ya shigar da korafi ga ‘yan...
Mujahid Aminu Abdussalam Gwarzo, dan tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Aminu Abdussalam Gwarzo, ya gabatar da korafi ga Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano...
Manoman Kano sun koka kan tsadar taki, sun roki gwamnati ta...
Kungiyar Manoma ta Kasa AFAN, reshen Jihar Kano ta bayyana rashin jin dadinta kan tsadar taki, inda ta jaddada bukatar gaggawa na gwamnati ta...
Gwamnatin Kano ta ayyana Talata a matsayin ranar hutu don murnar...
Gwamnatin Jihar Kano ta ayyana ranar Talata 16 ga Yuni 2026, a matsayin ranar hutu domin murnar Sabuwar Shekarar Musulunci ta 1 ga watan...
Dan Kwankwaso ya zama dan takarar mataimakin gwamna na NDC a...
Jam’iyyar NDC ta sanar da Mustapha Rabiu Kwankwaso a matsayin dan takarar mataimakin gwamnan Jihar Kano gabanin zaben gama gari na shekarar 2027 mai...
HOTUNA: Gobara ta cinye kasuwar kayan gida, daki da ofis a...
Wata Mummunar gobara ta lalata sananniyar kasuwar kayan gida da kayan daki da kuma na ofis da ke kan Titin Murtala Mohammed a Kano,...
Gwamnatin Kano ta fara yin gwajin lafiya kafin aure ga mutane...
Hukumar da ke Kula da Cututtuka ta Jihar Kano (KSACA) ta fara gudanar da gwajin lafiya kafin aure ga mutane 3,000 ma'aurata da aka...
Karuwar Talauci: Gwamnonin Arewa maso Yamma sun bayyana shirin yaki da...
Kungiyar Gwamnonin Arewa maso Yamma (NWGF) ta shirya tattaunawa kan manufofi a Kano kan yadda za a rage talauci ta fuskoki da dama ta...
Kano, Tarayyar Turai da UNICEF sun kaddamar da shirin ilimi na...
Gwamnatin Jihar Kano, hadin gwiwar da Tarayyar Turai (EU) da kuma Asusun Tallafawa Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF) sun fara tsara shirin...
Zaben fidda gwani: Shugabanni sun zargi Kwankwaso da yin watsi da...
Sabon rikicin kan jagoranci ya kunno kai a cikin jam’iyyar NDC a Jihar Kano, inda manyan jami’an jam’iyyar suka zargi tsohon Gwamnan Kano, Sanata...
Auren Gata: Gwamnatin Kano za ta fara gwajin lafiya ga ma’aurata...
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano za ta fara yin gwajin lafiya ga ma'aurata 3000 da zata aurar a shirin auren gata na gwamnati jihar...
NDLEA ta kama mata 4 da ake zargi da safar miyagun...
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA), ta kama mata 4 da ake zargi da safar miyagun kwayoyi a Jihohin Edo,...
Yan sanda sun gargadi masu hawa Takalmi Taya a kan hanyoyi...
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta yi gargadi kan yawaitar matasa masu wasa da takalmin taya a kan manyan hanyoyin da wuraren da ake...





























































