Tag: Kano
Dalhatu ya doke dan Abacha, ya samu tikitin gwamnan PDP a...
Muhammad Sani Abacha, da ga tsohon shugaban mulkin soja, marigayi Janar Sani Abacha, ya sha kaye a zaben fidda gwanin gwamna na Jam’iyyar PDP...
Shugaban ma’aikatan shugaban APC na kasa ya sauya sheka zuwa NDC
Hon. Mustapha Bala Dawaki, Shugaban Ma’aikata ga Shugaban Jam’iyyar APC, Farfesa Nentawe Goshwe Yilwatda, ya fice daga jam’iyyar mai mulki ya koma NDC.Solacebase ta...
Gwamna Yusuf ya bayyana alhini kan rasuwar malamin sadarwa na BUK
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana bakin cikin sa matuka kan rasuwar fitaccen malamin sadarwa, Musa Adamu Labaran, wanda ya rasu...
Alkalin Babbar Kotun Tarayya ta Kano ya rasu
Babbar Kotun Tarayya (FHC) a ranar Asabar ta sanar da rasuwar wani alkali mai ci, Mai Shari’a Mohammed Yunusa na sashin shari’a na Kano.Darakta...
Gwamna Yusuf ya kafa kwamitin bikin cikar gwamnatinsa shekara uku
Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da kafa kwamitin mutane 13 da zai gudanar da shirye-shiryen bikin cika shekara uku na gwamnatin Gwamna Abba Kabir...
Dan majalisa a Kano ya fice daga APC zuwa NDC bayan...
Wani dan Majalisar Dokokin Jihar Kano, Abdulmajid Isa Umar Mai Rigar Fata, dan Jam'iyyar APC, ya fice daga jam’iyyar zuwa NDC.SolaceBase ta ruwaito cewa...
Yadda karancin ciniki ya shafi kasuwar dabbobi ta Kano gabanin Idin...
‘Yan kasuwar dabbobi a Jihar Kano na kuka kan rashin kasuwa a manyan kasuwanni gabanin bikin Idin Babbar Sallah, duk da tsammanin samun karuwa...
Al’ummar Bichi sun zama misali da irin goyon baya mai yawa...
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana goyon bayansa ga neman sake tsayawa takaarr dan majalisar wakilai mai wakiltar karamar hukumar Bichi, Hon. Abubakar Kabir...
Zaben Fidda Gwanin APC: Barau ya zama dan takarar Sanatan Kano...
An tabbatar da Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin, a matsayin dan takarar jam’iyyar APC a yankin Kano ta Arewa gabanin babban zaben...
Gwamna Yusuf ya sulhunta ‘yan siyasa biyu na Kano
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, a ranar Lahadi ya shiga tsakani a rikicin siyasar da ya barke tsakanin Hon. Kabiru Alhassan Rurum da...
Kano: Fusatattun matasa sun kona ginin sakatariyar karamar hukuma kan karuwar...
Wasu fusatattun matasa da ke zanga-zangar kan karuwar rashin tsaro a ranar Lahadi sun kona wani bangare na ginin sakatariyar karamar hukumar Gwarzo a...
Gwamnatin Kano ta nuna damuwa kan yadda ake amfani da umarnin...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana damuwa kan abin da ta kira yawaitar amfani da umarnin kotu wajen neman mallakar dukiyar jama’a, tana gargadin cewa...
Jami’an tsaro masu ritaya sun kaddamar da shirin tsaron al’umma a...
Gamayyar jami’an soji masu ritaya, ‘yan sanda, ma’aikatan farin kaya (DSS), jami’an tsaron da ba soju ba da manyan ma’aikatan gwamnati a Kano sun...
Daliba ta lashe Naira miliyan 1 yayin da Arewa Radio 93.1...
Arewa Radio 93.1 FM ta kammala wasan karshe na kakar gasar muhawara ta biyu mai wacce ke da nufin inganta tattaunawai, zurfafa tunani da...
‘Yan sanda sun kama wanda ake zargi da yaudarar daliban Jami’ar...
Rundunar ‘Yan Sandan Shiya ta Daya dake Kano, ta kama wani mai suna Richard Peter mai shekaru 32 wanda ake zargi, tare da kwato...
‘Yan sanda sun kama wata mata da ake zargi da kona...
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano ta kama wata mata mai shekaru 32, Maryam Usman, da ake zargi da kona dakin kishiyarta a unguwar Mangwarori,...
2027: Gwarzo ya janye daga takarar Kano ta Arewa, ya mara...
Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Kano kuma tsohon Karamin Ministan Gidaje da Raya Birane, Abdullahi Tijjani Muhammad Gwarzo, ya janye daga takarar Sanatan Kano ta...
Gwamnatin Kano ta kuduri aniyar kawo karshen karancin ruwa yayin da...
Gwamnatin Jihar Kano ta kara kaimi wajen dawo da cikakken samar da ruwa a fadin jihar, biyo bayan bayar da kwangilar gyaran matatun ruwan...
Shida daga cikin ‘yan takarar Sanatan Kano ta Tsakiya sun janye...
‘Yan takara shida da ke neman tikitin Sanatan Kano ta Tsakiya a jam’iyyar APC sun janye domin mara wa tsohon Gwamnan Jihar Kano, Ibrahim...
Gidauniyar Dahiru ta raba kayan fara kasuwanci da kudi ga matasa...
Wata kungiya mai zaman kanta, (Dr. Dahiru Muhammad Hashim Foundation) a ranar Asabar ta tallafa wa mata da matasa 1,426 a Karamar Hukumar Dala...






























































