JAMB ta yi watsi da takardar sakamakon jarrabawar UTME na bogi...

0
Hukumar shirya jarrabawar shiga jami’o'i da manyan makarantun gaba da sakandire (JAMB) ta bayyana cewa takardar sakamakon da ke yawo, wadda ke nuna cewa...

Gwamnan Kano ya aza harsashin gina babbar makarantar sakandare da za...

0
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya aza harsashin gina babbar makarantar sakandare a yankin Kaura Goje da ke karamar hukumar Nasarawa.A cikin...

Tinubu ya yi sabbin nade-nade a bangaren ilimi

0
Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da sabbin nade-nade a bangarorin ilimi ciki harda hukumar dake shirya jarrabawar kammala sakandire ta kasa (NECO) da...

JAMB ta sake sakin karin wani sakamakon jarrabawar UTME

0
Hukumar dake shirya jarrabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandire (JAMB), ta saki wani sabon sakamakon jarrabawar da dalibai suka rubuta a ranar Litinin,...

NECO ta fitar da sakamakon jarrabawar kammala sakandare SSCE ta 2025

0
Hukumar shirya jarabawar kammala sakandare ta ƙasa NECO ta fitar da sakamakon jarabawar mai zaman kanta ta 2025, inda aka samu kashi 71.63 cikin...

JAMB ta raba Fom ɗin rubuta jarabawar UTME kyauta ga masu...

0
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu ta ƙasa JAMB ta sanar da cewa mutane masu buƙata ta musamman za su samu takardun neman rubuta...

Satar jarabawa: Jami’ar Bayero ta Kano ta kori ɗalibai 60

0
Jami’ar Bayero ta Kano ta kori ɗalibai sittin bisa zargin aikata laifuffukan satar jarabawa.Hukumar jami’ar ta bayyana matakin ne ta cikin kundin labaranta na...

Kungiyar Tsoffin Daliban Makarantar GSS Tarauni (Aji ’95) Sun Yi Murnar...

0
Kungiyar Tsofaffin Daliban Makarantar Sakandare ta Gwamnati (GSS) Tarauni, Kano, Ajin na 1995  ta yi bikin cika shekaru 30 da gama makarantar. Da yake gabatar...

Gwamnatin Tarayya ta haramta karɓa da sauyawa ɗalibai aji zuwa SS3

0
Gwamnatin tarayya ta sanar da haramcin karɓar sabbin ɗalibai da kuma sauyawa ɗalibai zuwa ajin babban sakandare na uku SS3 a dukkan makarantu na...

Dole ne a daina koyarwa a ƙarƙashin bishiya – Gwamnatin Tarayya...

0
Hukumar kula da manyan makarantun gaba da sakandire ta kasa (NSSEC) ta bai wa gwamnatocin jihohi wa’adin watanni 12 da su bi ka’idojin ilimi...

Yadda Na Rubuta Littafin da Zai Taimaka wa Daliban Ilimi Su...

0
Marubuci Kabiru Ahmad Kwalli, daga Kano, ya kammala littafin tarihin fitattun mutanen Kano 24, mai suna “Mu San Magabata”, wanda ya kunshi bayanai kan...

Ɗalibai sun baje kolin basirarsu yayin da Kano ta gudanar da...

0
Jihar Kano ta ƙaddamar da bikin makon kimiyya na 2025 a wani ɓangare na ranar Kimiyya ta Duniya, inda ɗalibai, masu kirkire-kirkire da manyan...

Gwamnatin Tarayya ta soke tsarin koyarwa da Harshen Uwa, ta ayyana...

0
Gwamnatin tarayya ta soke manufar ƙasa da ta wajabta amfani da Harshen Uwa wajen koyarwa a makarantun ƙasar.Ministan ilimi, Dakta Tunji Alausa, ne ya...

Jami’ar UNIABUJA ta naɗa sabon shugaba

0
Majalisar gudanarwa ta jami’ar Yakubu Gowon (tsohuwar jami’ar Abuja) ta amince da naɗin Farfesa Hakeem Babatunde Fawehinmi a matsayin sabon shugaban jami’ar.Sanarwar naɗin ta...

Kwalejin Fasaha a jihar Kogi ta gano masu ƙirƙirar sakamako na...

0
Kwalejin fasaha ta jihar Kogi da ke Lokoja ta gano wata tawaga da ke ƙirƙirar sakamakon jarrabawa na bogi, lamarin da ya kai ga...

Guraben karatu na musamman: JAMB ta tantance ɗalibai 85 masu ƙananan...

0
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu ta ƙasa (JAMB) ta sanar da kammala tantance ɗalibai 85 mazu ƙananan shekaru waɗanda suka cancanci karɓa ta...

Hukumar NBTE ta yi gargadi kan bayar da takardun shaidar ND...

0
Hukumar kula da ilimin fasaha ta kasa (NBTE) ta gargadi dukkan kungiyoyin kwararru da masu shirya jarrabawa a Najeriya da su daina gudanarwa ko...

WAEC ta fara gwajin rubuta jarrabawar ta hanyar kwamfuta

0
Hukumar shirya jarrabawar yammacin Afirka ta Yamma (WAEC) ta gudanar da gwajin rubuta jarrabawar essay ta hanyar kwamfuta, a shirye-shiryen kaddamar da jarrabawar WASSCE...

Zangon karatu na 2025/2026: NELFUND ya buɗe shafin neman lamunin karatu...

0
Asusun bada Lamunin karatu ga ɗalibai a ƙasar nan (NELFUND) ya sanar da buɗe shafinsa na Internet domin karɓar buƙatun lamuni daga dalibai na...

Hukumar kula da Ilimin Fasaha (NBTE) za ta shirya taron kasa...

0
Hukumar kula da Ilimin Fasaha ta Kasa (NBTE) ta bayyana shirinta na gudanar da taron kasa da kasa karo na uku kan “ Tsarin...
- Advertisement -