Sunday, May 19, 2024

Da Dumi-Dumi: Gwamnatin Adamawa ta rufe makarantu saboda bullar cutar kyanda

0
Dangane da barkewar cutar kyanda, gwamnatin jihar Adamawa ta dauki matakin gaggawa, inda ta bayar da umarnin rufe dukkan makarantun gwamnati da masu zaman...

SSCE: Gwamnatin Jigawa ta amince da fiye da Naira Miliyan 23...

0
Gwamnatin jihar Jigawa ta amince da sama da Naira miliyan 23 domin horar da daliban da suka yi rijistar jarrabawar SSCE na shekarar 2024...

Gwamna Zulum ya amince da nadin mukaddashin shugaban jami’ar Borno

0
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya amince da nadin Farfesa Haruna Dantoro Dlakwa a matsayin mukaddashin shugaban jami'ar jihar Borno da ke Maiduguri. SolaceBase...

UTME 2024: JAMB ta ba da umarnin kama iyaye a cibiyoyin...

0
Hukumar JAMB ta umurci duk masu cibiyar jarabawar CBT, da su kamo iyaye da aka same su a kusa da duk wani kayan aikin...

UTME: Hukumar JAMB ta gargadi masu yin jarrabawa da su kula...

0
Hukumar JAMB da ‘yan sanda sun gargadi masu jarrabawa da ke shirye-shiryen jarrabawar gama-gari ta 2024 (UTME) da su kula da shiga shafukan yanar...

Daliban jihar Kebbi da ke karatu a Indiya da Masar na...

0
Daliban Najeriya ƴan asalin jihar Kebbi da ke karatu a ƙasashen India da Masar na fuskantar barazanar kora daga makarantun da suke. Karin labari: Yanzu-yanzu:...

An rufe makarantu a Sudan ta Kudu saboda matsanancin zafi

0
An rufe daukacin makarantu a Sudan ta Kudu, sakamakon tsananin zafin da kasar ke fama da shi cikin makonni biyu. Ma'aikatar lafiya da ilimi sun...

Za’a fara hukunta yaran da ba sa zuwa makaranta a Kano...

0
Ma’aikatar ilimi ta jihar Kano ta ce za ta ɗauki matakin hukunta ɗaliban da ba sa zuwa makaranta kasancewar gwamnati ta samar da tsarin...

Jami’ar Ilọrin UNILORIN ta kori dalibai 9

0
An kori dalibai 9 ciki har da 4 da suka kammala karatu a matakin karshe na jami’ar Ilọrin UNILORIN da ke jihar Kwara, bisa zarginsu...

Gwamnatin Tarayya ta fara biyan albashin malaman Jami’o’i da aka hana

0
Gwamnatin tarayya ta fara biyan albashin malaman jami’o’i da aka hana a karkashin kungiyar malaman jami’o’i ASUU. Majiyoyi da dama a bangaren ilimi sun tabbatarwa...

Malaman Firamare sun janye yajin aiki a Abuja

0
Malaman makarantun firaimare da ke Birnin Tarayyar Abuja sun dakatar da yajin aikin baba sai ta gani da suka tsunduma. Rahotanni sun bayyana cewa tun...

Dalilin da yasa digirin bugi ya zama ruwan dare a Najeriya...

0
Hukumar kula da jami’o’i ta kasa (NUC) ta dora laifin yawaitar jami’o’in dake bayar da digirin bugi a kan iyayen dalibai, saboda suke biyan...

Zamu sauya tunanin matasa da𝐠𝐚 𝐬𝐡𝐚𝐲𝐞-𝐬𝐡𝐚𝐲𝐞 𝐳𝐮𝐰𝐚 𝐝𝐨𝐠𝐚𝐫𝐨 𝐝𝐚 𝐤𝐚𝐢 –...

0
Kwalejin fasaha ta jihar Kano, ta sha alwashin bada dukkan goyon baya, domin sauya tunanin matasa daga shaye-shaye da daba zuwa neman ilimi da...

BUK ta bada gurbin karatu ga Daliban Likitanci 200 Daga Sudan

0
Jami’ar Bayero ta Kano ta dauki dalibai kusan 200 a fannin likitanci daga Sudan, sakamakon yakin da ake yi a kasar. Shugaban jami’ar Farfesa Sagir...

Ɗan Majalisar Tarayya ya rabawa mutum 7 tallafin karatu Naira Dubu...

0
Ɗan majalisar tarayya mai wakiltar ƙaramar hukumar Fagge Muhammad Bello Shehu ya rabawa ɗaliban da ke karatun ɓangaren Shari'a mutum 7 tallafin kuɗi Naira...

JAMB ta amince da yin rijista kyauta ga masu bukata ta...

0
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire JAMB ta ce masu bukata ta musamman da ke son zana jarrabawar ta 2024/2025 za su...

KUST ta musanta karbar alawus na Naira Biliyan 1 daga Gwamnatin...

0
Kungiyar Malaman Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil ta musanta karbar alawus din ma’aikata na Naira Biliyan daya a hannun...

NITDA zata samar da cibiyar kere-kere ta zamani a Kano

0
Hukumar bunkasa fasahar sadarwa ta Kasa NITDA tace nan bada jimawa ba zata samar da cibiyar kere-keren fasaha ta zamani a Kano. Shugaban hukumar Malam...

Gwamnatin Najeriya ta wofintar da mu a Sudan-Wasu Dalibai

0
Wasu dalibai 'yan Najeriya da suka makale a kasar Sudan sakamakon yakin da ake yi a can, sun sake kira ga gwamnatin kasar nan...

Hukumar NUC ta magantu kan Farfesoshin bogi a Jami’o’i

0
Hukumar kula da jami’o’i ta kasa NUC, ta yi watsi da rahotannin cewa akwai jabun Fafesoshi a jami’o’in Najeriya. Hukumar ta bayyana hakan ne a...
- Advertisement -