Tuesday, March 18, 2025

Tinubu ya amince da bada lasisin kafa Jami’ar Sadarwa ta Tonnie...

0
Majalisar zartaswa ta tarayya (FEC), a taronta na uku a ranar Litinin, ta amince da bayar da lasisi ga jami’o’i 11 masu zaman kansu...

Gwamnatin Kano ta sanar da ranar fara hutun zangon karatu na...

0
Gwamnatin jihar Kano ta amince da ranar Juma’a 28 ga watan Fabrairun 2025 a matsayin ranar hutu na zango na biyu ga dukkan makarantun...

Ba za mu sake tsawaita lokacin yin rajistar UTME bayan cikar...

0
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta JAMB ta ce ba za ta sake tsawaita lokacin yin rajistar jarrabawar shiga manyan makarantu...

Kungiyar ASUU a Kaduna ta dakatar da yajin aiki

0
Ƙungiyar malaman jami’o’i (ASUU) reshen jihar Kaduna (KASU) ta dakatar da yajin aikin da ta fara a ranar 18 ga watan Fabrairu. Hakan na kunshe...

Ƴan baya za su yi mana hukunci da tsauri idan muka...

0
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya ce, ‘yan baya za su yi wa shugabannin kasar nan hukunci da tsauri idan suka bar makarantun gwamnati...

Jami’ar tarayya Kashere ta rattaba hannu kan yarjejeniyar haɗin gwiwa da...

0
A wani gagarumin yunkuri na inganta hadin gwiwar ilimi da kuma cudanya a duniya, Jami’ar tarayya, Kashere (FUK) a Jihar Gombe, ta kulla yarjejeniyar...

Gwamnan Kano ya haramtawa dalibai yin aikin wahala a makarantu

0
Gwamnan jihar Kano Abba Yusuf ya yi gargadi ga malaman makaranta, inda ya haramta musu saka dalibai yin aikin wahala tukuru, a filin makaranta...

Sabon shugaban kungiyar Hausa na kwalejin ilimi ta Aminu Kano hadin...

0
Sabon zababben shugaban kungiyar daliban Hausa na kwalejin ilmi ta Aminu Kano (AKCOE) hadin gwiwa da jami'ar tarayya da ke Dutsin-ma a jihar...

NECO ta fitar da sakamakon jarrabawar 2024, tare da sunayen masu...

0
Hukumar shirya jarrabawar kammala sakandare ta Kasa (NECO) ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta shekarar 2024, inda dalibai 57,114 suka samu maki...

Jami’ar Ahmadu Bello ta yi sabon shugaba

0
An nada Farfesa Adamu Ahmed a matsayin sabon shugaban jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya. A cewar sanarwar da Daraktan hulda da jama’a na jami’ar,...

Za mu fara biyan alawus na Naira dubu 77 daga watan...

0
Shugaban hukumar kula da matasa masu yiwa ƙasa hidima NYSC, Birgediya Janar Yushau Ahmed ya ce za a fara biyan matasan alawus din naira...

Hukumar JAMB ta sauya ranar jarrabawar UTME

0
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun kasar nan JAMB ta sanar da ranar Litinin, 3 ga watan Fabrairu a matsayin ranar rubuta jarrabawar UTME...

Jami’ar KWARA ta yi martani kan dakatarwar ilimin shari’a da JAMB...

0
Jami’ar jihar Kwara (KWASU) Melete, ta ce dakatarwar shekara daya da aka  yi na bada gurbin karatu ga daliban shari’a a baya bayan nan...

BUK ta karawa Ministan Ilimi, Suleiman Yaradua, Muhammad Umar da wasu...

0
  Jami’ar Bayero Kano (BUK) ta sanar da karin girma ga malamai 66 zuwa matakin farfesoshi da mataimakan farfesoshi a shekarar 2024. A wata sanarwa da...

RUMFOBA sun bukaci gwamnatin Kano da ta kafa cibiyoyin adana bayanan...

0
  Kungiyar tsofaffin daliban Rumfa (RUMFOBA) Class ’94 ta yi bikin cika shekaru 30 a Kano, inda ta bukaci kafa cibiyoyin adana bayanai a kowace...

Kashim Shatima ya yabawa BUK bisa samar da ingantaccen ilimi da...

0
  Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya yabawa Jami’ar Bayero, Kano (BUK), bisa jajircewarta wajen ba da ingantaccen ilimi da aiwatar da tsarin karɓar ɗalibai...

BUK ta tsawaita wa’adin rajistar dalibai, ta amince da dakatar da...

0
Majalisar Jami’ar Bayero, Kano (BUK) ta tsawaita wa’adin rajista na tsawon makwanni shida ga daliban da suka rubuta jarabawar zangon farko ba tare da...

JAMB ta fara tantance cibiyoyin CBT don jarabawar UTME ta 2025 

0
  Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Jami’o’i ta Kasa (JAMB) ta fara aikin tantance Cibiyoyin Gwajin Na’ura (CBT) domin shirye-shiryen Jarabawar Shiga Jami’o’i ta 2025 (UTME). Mai...

Gwamnatin tarayya na gudanar da bincike kan zargin daukar nauyin ‘yan...

0
  Hedikwatar tsaro (DHQ) ta tabbatar da cewa ana ci gaba da gudanar da bincike kan ikirarin daukar nauyin 'yan fashi a yankin Arewa maso...

Yajin Aiki: NANS ta bukaci gwamnatin tarayya da ta magance matsalolin...

0
Kungiyar dalibai ta kasa (NANS) ta bukaci gwamnatin tarayya da ta shiga tattaunawa da shugabannin kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) domin dakile yajin aikin. Jaridar SolaceBase...
- Advertisement -