NELFUND ta yi barazanar daukar mataki kan makarantun da ke kin...
Asusun Ba da Lamunin Karatu ga Dalibai (NELFUND) ya bayyana damuwa kan rahotannin da ke nuni da cewa wasu manyan makarantu na jinkiri wajen...
Gwamnan Kano ya kafa kwamitin bincike kan mutuwar daliba a makarantar...
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya amince da kafa kwamitin binciken domin binciken abin da ya yi sanadiyyar mutuwar daliba a sakandiren St. Louis da...
Kano, Tarayyar Turai da UNICEF sun kaddamar da shirin ilimi na...
Gwamnatin Jihar Kano, hadin gwiwar da Tarayyar Turai (EU) da kuma Asusun Tallafawa Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF) sun fara tsara shirin...
Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da bada hutun Babbar Sallah ga...
Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Kano ta sanar da bada hutun Babbar Sallah ga dukkan makarantun firamare da sakandare na gwamnati da masu zaman kansu...
Daliba ta lashe Naira miliyan 1 yayin da Arewa Radio 93.1...
Arewa Radio 93.1 FM ta kammala wasan karshe na kakar gasar muhawara ta biyu mai wacce ke da nufin inganta tattaunawai, zurfafa tunani da...
Gwamna Radda ya baiwa daliban da suka yi kokari aikin da...
Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Radda, ya baiwa dalibai biyu da suka fi kowa fice a Cibiyar Fasaha da Gudanarwa ta Jihar Katsina (KSITM) sabbin...
Tattaunawar Gwamnatin Tarayya, SSANU da NASU ta kare ba tare da...
Tattaunawa tsakanin Gwamnatin Tarayya da Kwamitin Hadin Gwiwa (JAC) na kungiyoyin ma’aikatan da ba malamai ba a jami’o’i ta kare ba tare da cimma...
Yanzu-Yanzu: NASU, SSANU za su tsunduma yajin aikin sai-baba-ta-gani ranar Juma’a
Kwamitin hadin gwiwa na kungiyar Ma’aikatan da ba Malamai ba na Cibiyoyin Ilimi da Masu Hadinn Gwiwa (NASU) da Kungiyar Manyan Ma’aikatan Jami’o’in Najeriya...
Sarki Sanusi ya bukaci jami’o’i su jagoranci tsarin manufofin AI
Sarki Sanusi ya bukaci jami’o’i su jagoranci tsarin manufSarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya bukaci jami’o’i da su jagoranci kirkirar manufofin kasa,...
UTME 2026: JAMB ta bayyana dalilin rike sakamakon jarrabawa
Hukumar shirya jarrabawar shiga jami’o'i da manyan makarantun gaba da sakandire (JAMB), ta yi karin haske kan karuwar cecekuce game da daliban da ke...
JAMB ta yi watsi da takardar sakamakon jarrabawar UTME na bogi...
Hukumar shirya jarrabawar shiga jami’o'i da manyan makarantun gaba da sakandire (JAMB) ta bayyana cewa takardar sakamakon da ke yawo, wadda ke nuna cewa...
Gwamnan Kano ya aza harsashin gina babbar makarantar sakandare da za...
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya aza harsashin gina babbar makarantar sakandare a yankin Kaura Goje da ke karamar hukumar Nasarawa.A cikin...
Tinubu ya yi sabbin nade-nade a bangaren ilimi
Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da sabbin nade-nade a bangarorin ilimi ciki harda hukumar dake shirya jarrabawar kammala sakandire ta kasa (NECO) da...
JAMB ta sake sakin karin wani sakamakon jarrabawar UTME
Hukumar dake shirya jarrabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandire (JAMB), ta saki wani sabon sakamakon jarrabawar da dalibai suka rubuta a ranar Litinin,...
NECO ta fitar da sakamakon jarrabawar kammala sakandare SSCE ta 2025
Hukumar shirya jarabawar kammala sakandare ta ƙasa NECO ta fitar da sakamakon jarabawar mai zaman kanta ta 2025, inda aka samu kashi 71.63 cikin...
JAMB ta raba Fom ɗin rubuta jarabawar UTME kyauta ga masu...
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu ta ƙasa JAMB ta sanar da cewa mutane masu buƙata ta musamman za su samu takardun neman rubuta...
Satar jarabawa: Jami’ar Bayero ta Kano ta kori ɗalibai 60
Jami’ar Bayero ta Kano ta kori ɗalibai sittin bisa zargin aikata laifuffukan satar jarabawa.Hukumar jami’ar ta bayyana matakin ne ta cikin kundin labaranta na...
Kungiyar Tsoffin Daliban Makarantar GSS Tarauni (Aji ’95) Sun Yi Murnar...
Kungiyar Tsofaffin Daliban Makarantar Sakandare ta Gwamnati (GSS) Tarauni, Kano, Ajin na 1995 ta yi bikin cika shekaru 30 da gama makarantar.
Da yake gabatar...
Gwamnatin Tarayya ta haramta karɓa da sauyawa ɗalibai aji zuwa SS3
Gwamnatin tarayya ta sanar da haramcin karɓar sabbin ɗalibai da kuma sauyawa ɗalibai zuwa ajin babban sakandare na uku SS3 a dukkan makarantu na...
Dole ne a daina koyarwa a ƙarƙashin bishiya – Gwamnatin Tarayya...
Hukumar kula da manyan makarantun gaba da sakandire ta kasa (NSSEC) ta bai wa gwamnatocin jihohi wa’adin watanni 12 da su bi ka’idojin ilimi...































































