ASUU ta buƙaci Gwamnatin tarayya ta mutunta yarjejeniyar su ta 2009...

0
Ƙungiyar malaman jami’o’i ta ƙasa ASUU, ta yi watsi da shirin gwamnatin tarayya na bai wa malaman jami’o’i rancen kuɗi, tare da buƙatar gwamnatin...

JAMB ta kafa kwamitin da zai yi bincike kan sama wa...

0
A yau Laraba ne Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandare ta Najeriya JAMB ta kaddamar da wani kwamiti da zai yi...

Jami’ar Katsina ta kori ɗalibai 57 bisa maguɗin Jarrabawa

0
Majalisar gudanarwa ta jami’ar Umaru Musa Yar’adua (UMYU) da ke Katsina, ta amince da korar dalibai 57, bisa samun su da laifin tafka maguɗin...

Shugaba Tinubu ya bai wa ƴan hidimar ƙasa 200 aiki a...

0
Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da daukar wasu matasa yan hidimar kasa su 200 aiki wadanda suka samu lambar yabo ta shugaban kasa...

Bayan Labaran Solacebase, gwamnatin Kano ta gyara makarantar Firamare ta Faradaci

0
Bayan fiye da shekara ɗaya da SolaceBase ta fallasa halin da makarantar Firamare ta Faradaci da ke ƙaramar hukumar Sumaila ta jihar Kano ke...

JAMB ta ƙayyade mafi ƙarancin Makin shiga manyan Makarantu

0
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta JAMB, tare da shugabannin manyan makarantu da sauran masu ruwa da tsaki, sun sanya mafi...

Neja: Ɗalibai sun gudanar da zanga-zanga saboda kisan abokinsu

0
Rundunar ‘yan sandan jihar Neja, ta tabbatar da rahoton hallaka wani ɗalibi da bata gari suka yi wanda ya janyo wasu dalibai suka gudanar...

JAMB ta sanya ranar sake rubuta jarrabawar UTME

0
Hukumar shirya jarrabawar shiga makarantun gaba da Sakandare ta kasa JAMB, ta bayyana ranar Asabar 28 ga watan Yunin bana a matsayin ranar da...

Ɗaliban Najeriya sun lashe gasar muhawara a Birtaniya

0
Daliban Kwalejin Kimiyya ta St. John Vianney da ke Ukwulu, a jihar Anambra, sun yi nasarar zama zakaru a gasar muhawara ta Birtaniya da...

JAMB na shirin hukunta Cibiyoyin CBT da ke karya doka

0
Hukumar Shirya Jarrabawar Shiga makarantun gaba da Sakandare JAMB, ta bayar da shawarar hukunta cibiyoyi 11 na rubuta jarrabawar ta Kwamfuta watau CBT waɗanda...

Hukumar NiMet ta yi hasashen samun Ruwa da tsawa

0
Hukumar kula da yanayi ta Najeriya NiMet, ta yi hasashen cewa za a yi tsawa da ruwan sama daga yau Asabar zuwa Litinin a...

Gwamnatin tarayya ta ayyana dakatarwar shekaru 3 ga masu satar jarrabawa

0
Gwamnatin tarayya ta sanar da daukar tsauraran matakai na dakile matsalar satar jarrabawaR JAMB, inda ta yi gargadin cewa duk daliban da aka samu...

Da ɗumi-ɗumi: JAMB ta saki sakamakon jarrabawar da aka sake rubutawa

0
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta Najeriya JAMB, ta fitar da sakamakon jarrabawar wadda ɗalibai suka sake rubutawa a cibiyoyin da...

ASUU ta yi barazanar tsunduma yajin aiki

0
Kungiyar malaman jami’o’i ASUU, ta bukaci gwamnatin tarayya da ta mutunta yarjejeniyar da suka ƙulla ta shekerar 2009 ko kuma ta su tsunduma yajin...

TETFund ta dakatar da bada tallafi ga cibiyoyin ilimi masu ƙasa...

0
Ministan Ilimi Tunji Alausa, ya bayyana cewa manyan makarantun da ke da dalibai kasa da 2,000 ba za su sake samun tallafin kudi daga...

Jihar Kwara ta rufe makarantun sakandire 2 saboda rikicin dalibai

0
Gwamnatin jihar Kwara ta bayar da umarnin rufe makarantar sakandaren gwamnati da na makarantar kwana na gwamnati da ke Adeta, Ilorin, biyo bayan tashe-tashen...

Hukumar JAMB ta amince da samun kurakurai a jarrabawar UTME ta...

0
Shugaban hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun kasar nan JAMB Farfesa Ishaq Oloyede ya nuna damuwa tare da neman afuwa bisa kura-kuran da aka...

Gwamna Yusuf ya amince da mayar da malaman tsarin BESDA su...

0
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ba da umarnin a dauki sama da malamai 4,000 aikin yi cikin gaggawa wadanda suke aiki karkashin...

JAMB ta ba da umarnin sake duba sakamakon UTME ta 2025...

0
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta kasa JAMB, ta fara gudanar da bincike a kan wasu kura-kurai da ake samu a...

Takardar shaidar NBAIS daidai take da WAEC da NECO – Jami’i

0
Wani jami’in hukumar kula da jarrabawar kammala sakandare bangaren harshen larabci da addinin musulunci ta kasa (NBAIS) ya ce takardar shaidar hukumar ba ta...
- Advertisement -