Jami’ar Aliko Dangote ta kori ɗalibai 34, ta dakatar da wasu...

0
Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil a jihar Kano ta kori ɗalibai 34 saboda kama su da laifuka daban daban...

Jami’ar Khalifa Isyaku Rabiu (KHAIRUN) ta sake nanata ƙudurinta na inganta...

0
Jami’ar Khalifa Isyaku Rabiu da ke Kano (KHAIRUN) ta sake tabbatar da aniyar ta wajen haɓaka nagartar ilimi da ci gaban ƙwararru ta hanyar...

Ci gaban da aka samu a harkar ilimi zai iya lalacewa...

0
Ƙungiyar ɗaliban Najeriya ta kasa (NANS) ta bayyana damuwarta da cewa, ci gaban da gwamnatin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ta samu a bangaren...

Darasin Lissafi ba zai zama dole ba ga ɗaliban ilimin fasaha...

0
Gwamnatin tarayya ta amince da sabon tsarin gyaran sharuddan karɓar ɗalibai a dukkan manyan makarantu a ƙasar nan domin sauƙaƙa samun damar shiga jami’a...

Majalisar dattawa a BUK ta ba da shawarar nada Farfesa Tsauni...

0
Majalisar dattawan Jami’ar Bayero da ke Kano ta amince da ba da shawarar nada Farfesa Ahmad Muhammad Tsauni, wanda shi ne Daraktan Ma’aikatar Buga...

NELFUND: BUK, Kwalejin Kimiyya ta Kano, Jami’ar Ilorin da sauran makarantu...

0
Asusun bada tallafin karatu ga Dalibai na Ilimi a Najeriya (NELFUND) ya fitar da jerin sunayen manyan makarantu 203 da suka kasa ɗora bayanan...

NELFUND ta sake buɗe shafin bada launin ɗalibai na shekarar karatu...

0
Asusun bada Lamunin Ilimi na Ƙasa (NELFUND) ya amince da sake buɗe shafinsa na Internet na tsawon awanni 48 domin bai wa cibiyoyin ilimi...

Cikakken jadawalin: BUK ta shiga cikin jerin manyan jami’o’i uku da...

0
Jami’ar Ibadan (UI), Jami’ar Legas (UNILAG), da Jami’ar Bayero ta Kano (BUK) ne aka bayyana a matsayin manyan jami’o’i uku da suka fi kowa...

Yajin Aiki: Gwamnatin Tarayya ta fara matakin ƙarshe na tattaunawa da...

0
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta fara matakin ƙarshe na tattaunawa da ƙungiyar malaman jami’o’i ta ƙasa ASUU da sauran ƙungiyoyin ma’aikatan manyan makarantu.Ministan...

Gwamnatin tarayya ta ƙaddamar da kwamitin tattaunawa domin shawo kan barazanar...

0
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da Kwamitin Tattaunawa da kungiyar malaman manyan Makarantu ƙarƙashin jagorancin Mahmud Yayale Ahmed, domin hanzarta tattaunawa da ƙungiyoyin malaman jami’a...

Malamai hudu na Jami’ar Tarayya Dutse sun shiga cikin kashi 2%...

0
Jami’ar Tarayya Dutse (FUD) da ke Jihar Jigawa ta samu babban ci gaba a fannin binciken kimiyya, bayan masana kimiyya hudu daga jami’ar sun...

Ƙungiyar ASUU na shirin tsunduma yajin aiki a fadin Najeriya

0
Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa (ASUU) ta fara ƙarfafa gwiwar membobinta a dukkan jami’o’in ƙasar domin shirye-shiryen fara yajin aiki na gargadi a matakin...

Akwai malamai da dama da ba su da ƙwarewar koyarwa a...

0
Hukumar kula da yiwa Malamai Rajista ta Najeriya (TRCN) ta bayyana cewa rashin malamai masu cancanta a makarantu na ɗaya daga cikin manyan dalilan...

Gwamnatin tarayya ta sake jaddada ƙudirinta na inganta walwalar malamai

0
Gwamnatin tarayya ta sake tabbatar da aniyar ta na ci gaba da inganta walwalar malamai da kuma ƙarfafa haɗin gwiwa a tsakanin su domin...

Gwamnatin jihar Kwara ta ayyana Litinin a matsayin ranar hutu ga...

0
Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya amince da ranar Litinin, 6 ga Oktoba, 2025, a matsayin ranar hutu ga malamai domin bikin Ranar Malamai...

NELFUND ta sanar da lokacin buɗe shafin neman tallafin karatu na...

0
Hukumar bada tallafin bashin na karatu a Najeriya (NELFUND) ya bayyana cewa zai sake buɗe shafin neman tallafi ga sabbin ɗalibai a mako na...

Jihar Abia ce ta fi Kano samun nasara a  sakamakon jarabawar...

0
Jihar Abia ce ta fi kowace jiha samun nasara a sakamakon jarabawar kammala sakandare da hukumar shirya jarabawa ta kasa (NECO) da ta fitar...

Gwamnatin tarayya ta jaddada haramcin karɓar kuɗi a hannun ɗaliban makarantun...

0
Gwamnatin tarayya ta sake jaddada cewa duk kuɗin makaranta da waɗanda aka amince da su a Makarantun Fasaha na tarayya a fadin ƙasar nan...

Kotu ta bada umarnin bude Prime College Kano

0
Wata babbar Kotun Majistare da ke unguwar Gyadi-Gyadi a Kano, ta soke umarnin da ya rufe makarantar sakandare ta Prime College, inda ta bayar...

Prime College ta musanta amincewa da sasanci a wajen Kotu

0
Makarantar Prime College da ke Kano ta musanta cewa ta amince da sasanci a wajen kotu domin sake buɗe makarantar bayan taƙaddamar da ta...
- Advertisement -