Barau ya bai wa ɗalibai 1,000 guraben karatu a Kano da...

0
Mataimakin shugaban majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya bayar da guraben karatu ga ɗalibai 1,000, inda kowanne ɗalibi zai samu tallafin da ya...

Prime College Kano ta bayyana ƙin amincewa bisa umarnin Hukumar PVIB

0
Makarantar Prime College Kano, ta bayyana ƙin amincewarta da umarnin Hukumar kula da makarantu masu zaman kansu da na sa-kai ta jihar Kano PVIB...

Dalilin da ya sa gwamnatin tarayya ta dawo da darasin tarihi...

0
Gwamnatin tarayya ta ce ta dawo da darasin tarihin Najeriya a matsayin darasi na dole a cikin kundin tsarin karatu a mataki na farko...

Yanzu-yanzu: NECO ta fitar da sakamakon jarabawar SSCE ta 2025

0
Hukumar shirya jarabawar kammala sakandare ta kasa (NECO) ta saki sakamakon jarabawar (SSCE) ta 2025, inda kashi 60.26 cikin 100 na ɗalibai suka samu...

Hukumar NBTE ta ƙara tsaurara matakan murkushe Kwalejojin Fasaha na bogi

0
Hukumar kula da makarantu na fasaha ta ƙasa (NBTE) ta bayyana aniyarta na ci gaba da fatattakar makarantu marasa inganci da ke kwaikwayon kwalejojin...

Gwamnatin Kano ta gargaɗi makarantun kuɗi kan ƙarin kuɗin makaranta ba...

0
Gwamnatin Jihar Kano ta yi gargaɗi ga mamallaka makarantun kuɗi da su guji ƙara kuɗin makaranta ba tare da samun sahalewar hukuma ba.Sakataren hukumar...

Duk da musun da gwamnatin Edo ta yi, wata takarda ta...

0
Wata takarda daga Hukumar kula da manyan makarantun Sakandare ta umarci malamai su share ciyawa da tsaftace makarantunsu kafin fara sabon zangon karatuKamfanin dillancin...

Tinubu ya naɗa Bunkure a matsayin shugaban Jami’ar Tarayya ta Zariya,...

0
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Farfesa Yahaya Isa Bunkure a matsayin shugaban jami’ar ilimi ta tarayya da ke Zariya a jihar Kaduna.Farfesa...

Gwamnan Sokoto ya amince da fara biyan alawus ga limamai kowanne...

0
Gwamnatin jihar Sokoto ta amince da fara biyan limamai da mataimakansu da kuma masu kiran sallah a fadin jihar alawus-alawus na wata-wata tare da...

ASUU ta buƙaci Gwamnatin tarayya ta mutunta yarjejeniyar su ta 2009...

0
Ƙungiyar malaman jami’o’i ta ƙasa ASUU, ta yi watsi da shirin gwamnatin tarayya na bai wa malaman jami’o’i rancen kuɗi, tare da buƙatar gwamnatin...

JAMB ta kafa kwamitin da zai yi bincike kan sama wa...

0
A yau Laraba ne Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandare ta Najeriya JAMB ta kaddamar da wani kwamiti da zai yi...

Jami’ar Katsina ta kori ɗalibai 57 bisa maguɗin Jarrabawa

0
Majalisar gudanarwa ta jami’ar Umaru Musa Yar’adua (UMYU) da ke Katsina, ta amince da korar dalibai 57, bisa samun su da laifin tafka maguɗin...

Shugaba Tinubu ya bai wa ƴan hidimar ƙasa 200 aiki a...

0
Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da daukar wasu matasa yan hidimar kasa su 200 aiki wadanda suka samu lambar yabo ta shugaban kasa...

Bayan Labaran Solacebase, gwamnatin Kano ta gyara makarantar Firamare ta Faradaci

0
Bayan fiye da shekara ɗaya da SolaceBase ta fallasa halin da makarantar Firamare ta Faradaci da ke ƙaramar hukumar Sumaila ta jihar Kano ke...

JAMB ta ƙayyade mafi ƙarancin Makin shiga manyan Makarantu

0
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta JAMB, tare da shugabannin manyan makarantu da sauran masu ruwa da tsaki, sun sanya mafi...

Neja: Ɗalibai sun gudanar da zanga-zanga saboda kisan abokinsu

0
Rundunar ‘yan sandan jihar Neja, ta tabbatar da rahoton hallaka wani ɗalibi da bata gari suka yi wanda ya janyo wasu dalibai suka gudanar...

JAMB ta sanya ranar sake rubuta jarrabawar UTME

0
Hukumar shirya jarrabawar shiga makarantun gaba da Sakandare ta kasa JAMB, ta bayyana ranar Asabar 28 ga watan Yunin bana a matsayin ranar da...

Ɗaliban Najeriya sun lashe gasar muhawara a Birtaniya

0
Daliban Kwalejin Kimiyya ta St. John Vianney da ke Ukwulu, a jihar Anambra, sun yi nasarar zama zakaru a gasar muhawara ta Birtaniya da...

JAMB na shirin hukunta Cibiyoyin CBT da ke karya doka

0
Hukumar Shirya Jarrabawar Shiga makarantun gaba da Sakandare JAMB, ta bayar da shawarar hukunta cibiyoyi 11 na rubuta jarrabawar ta Kwamfuta watau CBT waɗanda...

Hukumar NiMet ta yi hasashen samun Ruwa da tsawa

0
Hukumar kula da yanayi ta Najeriya NiMet, ta yi hasashen cewa za a yi tsawa da ruwan sama daga yau Asabar zuwa Litinin a...
- Advertisement -