JAMB ta fitar da sakamakon UTME ta shekarar 2025
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta JAMB ta ce ta hana sakamakon jarabawar dalibai har guda 96, wanda ya samu raguwa...
Rashin zuwa makaranta: Kaduna za ta horar da jami’an kula da...
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce za ta horas da mambobin kwamitin kula da makarantu 8,700 domin inganta ilimin boko a jihar.Mukaddashin shugaban hukumar kula...
Ɗalibai 420,415 cikin su miliyan 1.95 ne kaɗai da suka rubuta...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun kasar nan (JAMB) ta ce cikin dalibai miliyan 1,955,069 da suka rubuta jarrabawar a shekarar 2025, sama da...
Daliban Al-Qur’ani 300 sun isa jihar Bauchi domin gudanar da Musabaƙar...
Sama da daliban kur’ani 300 daga jahohin Arewa shida ne suka hallara a jihar Bauchi domin gudanar da gasar karatun kur’ani na gidauniyar Sheikh...
Gwamnatin tarayya ta dakatar da shirin bada tallafin karatu a ketare...
Ministan Ilimi, Dakta Tunji Alausa, ya sanar da dakatar da shirin yarjejeniyar ilimi tsakanin kasashe biyu (BEA) na tsawon shekaru biyar don inganta haɓaka...
Kwalejojin ilimi a Najeriya za su fara ba da shaidar digiri
Gwamnatin tarayya ta ce ta fara aiwatar da sabon tsarin Dual Mandate Policy a dukkan kwalejojin ilimi na ƙasar nan, wanda ke ƙunshe cikin...
Gwamnonin Arewa maso Gabas za su samar da ofishin kula da...
Gwamnonin yankin Arewa maso Gabas da suka hada da Adamawa, Bauchi, Borno, Gombe, Taraba, da Yobe, sun amince su hada kai da hukumar kula...
NELFund ta musanta zargin karkatar da kudaden lamunin dalibai
Asusun ba da lamunin ilimi na Najeriya NELFund ya karyata zargin karkatar da kudaden rancen dalibai.A cikin wata sanarwa a ranar Alhamis, Oseyemi Oluwatuyi,...
Gwamnatin tarayya ta soke shirin tallafin karatu na kasashen waje
Gwamnatin tarayya ta sanar da soke shirin bayar da tallafin karatu na yarjejeniyar ilimi a kasashen biyu, inda ta bayyana shi a matsayin rashin...
Gwamnatin tarayya ta umarci WAEC da NECO su koma cikakken tsarin...
Gwamnatin tarayya ta umarci hukumar shirya jarabawar yammacin Afirka (WAEC) da kuma hukumar shirya jarabawa ta kasa NECO su koma yin amfani da na’ura...
2025: JAMB ta fara UTME na masu bukata ta musamman, ta...
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta JAMB ta sake jaddada aniyarta na samar da ilimi mai inganci ta hanyar gudanar da...
JAMB ta musanta batun sanyawa ɗalibai garuruwan da suka zaba
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandire ta JAMB ta gargadi jama’a da su guji yada labaran karya na cewa ta na...
BUK ta nada Lamara Garba a matsayin daraktan hulda da jama’a,...
Shugaban Jami’ar Bayero da ke Kano (BUK), Farfesa Sagir Adamu Abbas, ya tabbatar da nadin gogaggen dan jarida Lamara Garba a matsayin babban darakta...
Gwamnatin tarayya za ta sake ƙaddamar da shirin ciyar da ɗalibai
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa za ta sake ƙaddamar da shirin ciyar da ɗalibai a makarantu, daga ranar 29 ga watan Mayu.Ƙaramin Ministan...
Gwamnatin tarayya ta saki alawus na Naira biliyan 50 ga ASUU...
Gwamnatin tarayya ta saki naira biliyan 50 domin biyan alawus-alawus ga kungiyoyin malamai da na jami’o’in tarayya, inda ta cika wani muhimmin alkawari da...
Gwamnatin Kaduna ta soke sayar da gidajen ma’aikata a makarantu
Gwamnatin jihar Kaduna ta soke sayar da gidaje da filaye a wasu tsofaffin makarantun gwamnati da suka hada da Queen Amina College, Kwalejin Alhuda-Huda,...
JAMB ta sanar da sabuwar ranar da za a rubuta UTME...
Hukumar shirya jarrabawar shiga jami’a (JAMB) ta ce za a fara jarrabawar shiga jami’a ta 2025 (UTME) a ranar 24 ga Afrilu ba 25...
Gidauniyar Barau ta tantance ɗalibai 215 don ba su tallafin karatu...
Gidauniyar Barau I. Jibrin (BIJF) ta fitar da sunayen dalibai 215 don neman gurbin karatu na gida a matakin Digiri na biyu don tallafawa...
UTME: Babu wani dalibi zai rubuta jarrabawa a cibiyar da ba...
Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandire ta JAMB ta bada tabbacin cewa babu wani dalibi da zai eubuta jarrabawar a wata...
Masu neman aiki su 8 sun fadi a gwajin ƙwaya da...
Hukumar kula da aikin koyarwa ta jihar Kwara (TESCOM) ta ce takwas daga cikin mutane 1,800 da aka zaba domin aikin koyarwa sun faɗi...

































































