Jami’ar KHAIRUN ta yi bikin rantsar da sabbin dalibai sama da...

0
Jami’ar Khalifa Isyaku Rabi’u da ke Kano (KHAIRUN), a ranar Alhamis ta gudanar da bikin rantsar da sabbin dalibai karo na biyu, inda ta...

“Mun Biya Mambobin ASUU ne Kwanakin da suka yi Aiki, ba...

0
Gwamnatin tarayya ta musanta zargin cewa ta biya mambobin kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) rabin albashi a watan Oktoba.Shugaban sashen yada labarai na ma’aikatar kwadago...

Gwamnatin tarayya ta dakatar da shirin bada tallafin karatu a ketare...

0
Ministan Ilimi, Dakta Tunji Alausa, ya sanar da dakatar da shirin yarjejeniyar ilimi tsakanin kasashe biyu (BEA) na tsawon shekaru biyar don inganta haɓaka...

Yajin aiki: An kamala tattaunawa tsakanin gwamnatin tarayya da ASUU ba...

0
A yau laraba ne aka kammala taron tattaunawa tsakanin gwamnatin tarayya da kungiyar malaman jami’o’i ASUU.Taron wanda ya gudana a hedikwatar ma’aikatar kwadago da...

JAMB ta sanar da fara sayar da fom din shiga jami’a...

0
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire JAMB ta ce za ta fara sayar da fom na shiga jami'a kai tsaye ga masu...

Wadanda suka kammala karatun digiri sun roki Gwamnatin Zamfara ta biya...

0
Wasu dalibai marasa galihu 27 sun bukaci gwamnatin jihar Zamfara da ta biya musu kudin rijistar shiga makarantar koyon aikin lauya ta kasa na...

Ba za mu sake tsawaita lokacin yin rajistar UTME bayan cikar...

0
Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta JAMB ta ce ba za ta sake tsawaita lokacin yin rajistar jarrabawar shiga manyan makarantu...

Hukumar Shirya Jarabawa Gama Sakandire Ta NECO Zata Fara Kai Jami’an...

0
Hukumar shirya jarabawar ta kasa (NECO) ta ce za ta kawo karshen satar jarrabawarta ta hanyar tura jami’an hukumar tsaron farin kaya dake kare...

Gwamna Zulum ya amince da nadin mukaddashin shugaban jami’ar Borno

0
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya amince da nadin Farfesa Haruna Dantoro Dlakwa a matsayin mukaddashin shugaban jami'ar jihar Borno da ke Maiduguri.SolaceBase...

Kungiyar Tsoffin Daliban Makarantar GSS Tarauni (Aji ’95) Sun Yi Murnar...

0
Kungiyar Tsofaffin Daliban Makarantar Sakandare ta Gwamnati (GSS) Tarauni, Kano, Ajin na 1995  ta yi bikin cika shekaru 30 da gama makarantar. Da yake gabatar...

Gwamnatin tarayya za ta bujuro da sabon tsarin makarantun Sakandire

0
Ministan Ilimi, Farfesa Tahir Mamman, ya ce a ranar Alhamis za a bullo da wani sabon tsarin karatu na makarantun sakandare a fadin kasar...

Wata Gidauniya ta wayar da kan malaman Islamiyya kan manhajar makarantun...

0
Wata Kungiya mai zaman kanta da ke fafutukar kawo sauyi ga tsarin Ilimi na Almajiri, KDC Foundation, ta gudanar da taron wayar da kai...

ASUU ta musanta karbar naira biliyan 52 daga gwamnatin tarayya

0
Kungiyar malaman jami'o'i ta Nigeria ASUU ta musanta karbar tsabar kudi har naira biliyan 52 daga gwamnatin tarayya. Ministan kwadago Chris Ngige ne ya bayyana...

BUK Ta Karawa Malamai 27 Girma Zuwa Matsayin Farfesa, Wasu 40...

0
Jami’ar Bayero ta Kano ta amince da nadin manyan malaman jami’a guda ashirin da bakwai zuwa matsayin Farfesa sannan wasu arba’in zuwa Mataimakan Farfesoshi.An...

Asusun tallafi na NYSC zai taimaka wajen fitar da ‘yan Najeriya...

0
Hukumar yi wa kasa hidima (NYSC), ta ce shirin bayar da tallafin zai taimaka wajen aiwatar da manufofin gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari na fitar...

Jami’ar Abuja ta kuri malaman ta biyu

0
Shugaban jami’ar, Farfesa Abdul-Rashaeed Na-Allah ya ce jami’ar tana daukar tsau-tsauran mata kai akan malaman nata dake neman dalibai, inda ya kara da cewa...

Yajin aiki ASUU tace bata da wani shiri yanzu na janye...

0
Bayan da Jaridar Daily Post ta wallafa cewa Kungiyar Malaman Jami'o'i ta Kasa ASUU nan bada jimawa ba zata kawo karshen yajin aikin da...

Shugaba Tinubu ya sake gabatar da shirin ciyar da Yara makaranta

0
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarnin a sake bullo da shirin ciyar da daliban makaranta domin magance yawaitar yaran da ba...

Kungiyar dalibai na shirin fara zanga-zanga bisa tsare Aminu Mohammed wanda...

0
Kungiyar dalibai ta kasa, NANS, ta ce za ta fara wata zanga-zangar ta ba ƙaƙƙauta wa a fadin kasa, domin neman a sako wani...

NECO ta fitar da sakamakon jarrabawar watan Nuwamban 2022

0
Hukumar shirya jarrabawar Najeriya, NECO, ta fitar da sakamakon jarrabawar da aka yi ta watan Nuwamba da Disamba na 2022 ta daliban manyan makarantun...
- Advertisement -