Yajin aiki: ƙungiyar NLC ta bai wa gwamnatin tarayya kwanaki 21...

0
Ƙungiyar Kwadago ta Najeriya NLC, ta shiga tsakani kan rashin jituwar da ke tsakanin gwamnatin tarayya da ƙungiyoyin kwadago na manyan makarantu da ya...

KUST ta musanta karbar alawus na Naira Biliyan 1 daga Gwamnatin...

0
Kungiyar Malaman Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil ta musanta karbar alawus din ma’aikata na Naira Biliyan daya a hannun...

YANZU-YANZU:Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Sanar Da Ranar Sake Buɗe Makarantu

0
Gwamnatin jihar Kaduna ta fitar da wani sabon jadawalin sake komawa makarantun ta bayan kwashe watanni da rikicewar kalandar makarantu saboda munanan hare -haren...

Ba Mu Hana Dalibai ‘Yan Kasa Da Shekara 18 Rubuta Jarrabawar...

0
Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya ta yi karin haske kan cewa ma’aikatar ba ta hana daliban da ba su kai shekara 18 ba rubuta jarrabawar...

Gwamnatin tarayya ta musanta rage alawus alawus din dalibai

0
Gwamnatin Tarayya ta ce ba ta da wani shiri na rage alawus alawus din dalibai kamar yadda aka yadawa kwanan nan a kafafen yada...

ASUU ta nemi da ayi dokar da zata hana ‘yan siyasa...

0
Kungiyar malaman jami’o’ i ta kasa ASUU, ta nemi da ayi wata doka wacce zata hana ‘yan siyasa kai ‘ya-‘yan su kasashen waje domin...

Yajin aikin ASUU: Farfesa J.D Aminu Ze jagoranci kwamitin shugabannin jami’o’i...

0
Fassarawa:Aminu Bala Madobi-Daga KanoKwamitin shugabannin jami'o'in Najeriya ya kafa wata tawaga don samar da ingantaccen hadin kai mai dorewa domin warware rikicin da...

Gwamnatin jihar Yobe ta soke lasisin makarantu masu zaman kan su

0
Gwamnatin jihar Yobe soke lasisin dukkan makarantu masu zaman kan su dake fadin jihar, tare da umartar duk mamallaka makrantun wadanda zasu iya bin...

Gwamnatin Birtaniya ta yabi Kano kan matsayinta a fannin kashe kudi...

0
Gwamnatin Birtaniya ta yaba wa Gwamnatin Jihar Kano bayan jihar ta fito a matsayin gwamnatin jiha mafi fice wajen kashe kudi a fannin ilimi...

ASUU ta tsawaita yajin aikin gargadi

0
Kungiyar malaman jami’o’i, ASUU, ta tsawaita yajin aikin gargadi har zuwa watanni biyu.An dauki matakin tsawaita yajin aikin ne a taron majalisar zartarwar Kungiyar...

Jami’ar Khalifa Isyaku Rabiu ta fara daukar sabbin dalibai na shekarar...

0
Yanzu haka an bude tashar shigar da dalibai na shekarar 2024/2025 a Jami’ar Khalifa Isyaku Rabiu (KHAIRUN), Kano.A wata sanarwa da jami'ar ta fitar...

Tinubu ya amince da bada lasisin kafa Jami’ar Sadarwa ta Tonnie...

0
Majalisar zartaswa ta tarayya (FEC), a taronta na uku a ranar Litinin, ta amince da bayar da lasisi ga jami’o’i 11 masu zaman kansu...

NELFUND ta yi barazanar daukar mataki kan makarantun da ke kin...

0
Asusun Ba da Lamunin Karatu ga Dalibai (NELFUND) ya bayyana damuwa kan rahotannin da ke nuni da cewa wasu manyan makarantu na jinkiri wajen...

ASUU ta bada tallafin karatu ga wasu hazikan daliban Jami’ar Bayero

0
Kungiyar ASUU ta bada tallafin karatu ga wasu hazikan dalibai biyu na Jami’ar Bayero dake Kano.Jaridar Solacebase ta rawaito cewa an bawa daliban tallafin...

Kwalejin Fasaha a jihar Kogi ta gano masu ƙirƙirar sakamako na...

0
Kwalejin fasaha ta jihar Kogi da ke Lokoja ta gano wata tawaga da ke ƙirƙirar sakamakon jarrabawa na bogi, lamarin da ya kai ga...

Jami’ar FUTO ta maka ASUU a gaban kotu kan maganar bawa...

0
Shugabar jami’ar tarayya dake Owerri (FUTO), Farfesa Nnenna Oti, ta ce hukumar jami'ar ta garzaya kotu ne saboda kin amincewa da ASUU ta yi...

“Buri Na Shine In Kwashe Yara Marasa Galihu Miliyan Ɗaya Daga...

0
Tsohon gwamnan jihar Imo, Sanata Rochas Okorochas, ya ce yana fatan a rayuwarsa ya fitar da yara miliyan daya daga kan titi kuma ya...

Tabarbarewar ilimi na da alaka da tafiya yajin aiki-ASUP

0
Kungiyar malaman makarantun kimiyya da fasaha ta kasa ASUP ta ce tabarbarewar ilimin da ake samu a yanzu yana da alaka da yadda gwamnati...

Ɗalibai 420,415 cikin su miliyan 1.95 ne kaɗai da suka rubuta...

0
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun kasar nan (JAMB) ta ce cikin dalibai miliyan 1,955,069 da suka rubuta jarrabawar a shekarar 2025, sama da...

Gwamnan Kano ya haramtawa dalibai yin aikin wahala a makarantu

0
Gwamnan jihar Kano Abba Yusuf ya yi gargadi ga malaman makaranta, inda ya haramta musu saka dalibai yin aikin wahala tukuru, a filin makaranta...
- Advertisement -