Gwamnatin Kano ta sanar da ranar fara hutun zangon karatu na...

0
Gwamnatin jihar Kano ta amince da ranar Juma’a 28 ga watan Fabrairun 2025 a matsayin ranar hutu na zango na biyu ga dukkan makarantun...

Malaman Firamare sun janye yajin aiki a Abuja

0
Malaman makarantun firaimare da ke Birnin Tarayyar Abuja sun dakatar da yajin aikin baba sai ta gani da suka tsunduma. Rahotanni sun bayyana cewa tun...

Hukumar Shirya Jarabawa Gama Sakandire Ta NECO Zata Fara Kai Jami’an...

0
Hukumar shirya jarabawar ta kasa (NECO) ta ce za ta kawo karshen satar jarrabawarta ta hanyar tura jami’an hukumar tsaron farin kaya dake kare...

Kotu ta umarci wata Jami’a ta dawo da malamin da ta...

0
Kotun masana’antu ta kasa ta umarci Jami’ar Fasaha ta Modibbo Adama da ke Yola da ta mayar da wani malami Dakta Sa’idu Adamu bakin...

Gwamnatin tarayya zata samar da dakunan karatu na zamani 109 a...

0
Gwamnati tarayya ta amunci da sakin kudi naira miliyan 964 don samar da kayan karatu na zamani a makarantu uku na kowace jiha a...

Duk da musun da gwamnatin Edo ta yi, wata takarda ta...

0
Wata takarda daga Hukumar kula da manyan makarantun Sakandare ta umarci malamai su share ciyawa da tsaftace makarantunsu kafin fara sabon zangon karatuKamfanin dillancin...

Dalibai 46 za su tafi Turkiyya don shirin baje kolin al’adu

0
Dalibai arba'in da shida na Makarantar Sakandaren Gwamnati (GSS), dake Wuse Zone 3, a birnin tarayya Abuja za su yi balaguro zuwa Turkiyya domin...

Ilimin Yara Mata: Sarkin Katsina ya yi barazanar soke shirin AGILE...

0
Mai martaba Sarkin Katsina, Alhaji Abdulmuminu Kabir, ya bayyana aniyarsa ta dakatar da shirin AGILE daga jiharsa.Alhaji Kabir ya ce shirin bai dace da...

Pantami: MURIC ta kalubalanci ASUU kan nadin Pantami a matsayin...

0
Kungiyar Muslim Rights Concern (MURIC), ta kalubalanci kungiyar malaman jami’o’in Najeriya (ASUU) dangane da  matsayinta kan  nadin ministan sadarwa da tattalin arzikin dijital Isa...

YANZU-YANZU: Za a kori Malamai 233 a Jihar Kaduna

0
Gwamnatin jihar Kaduna tace za ta kori malaman makaranta 233 da aka samu da yin amfani da takardun bogi.Shugaban hukumar ilimin bai ɗaya ta...

Jami’ar UNIABUJA ta naɗa sabon shugaba

0
Majalisar gudanarwa ta jami’ar Yakubu Gowon (tsohuwar jami’ar Abuja) ta amince da naɗin Farfesa Hakeem Babatunde Fawehinmi a matsayin sabon shugaban jami’ar.Sanarwar naɗin ta...

Jami’ar Aliko Dangote ta kori ɗalibai 34, ta dakatar da wasu...

0
Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Aliko Dangote da ke Wudil a jihar Kano ta kori ɗalibai 34 saboda kama su da laifuka daban daban...

NUC ta tabbatar da ingancin kwasa-kwasan Jami’ar Tarayya Kashere, Jami’o’i 2...

0
Hukumar kula da jami’o’i ta kasa NUC ta ce jami’o’i 25 ne kawai a kasar nan ta tabbatar da ingancin kwasa-kwasai da suke yi...

Jami’ar Chicago ta tabbatar da cewa Tinubu ya kammala karatunsa a...

0
Jami’ar Jihar Chicago ta ce jagoran jam’iyyar APC kuma dan takarar shugaban kasa, Bola Tinubu, ya halarci jami’ar. Beverly Poindexter, wanda ke kula da takardun...

Yajin aiki: FG, ASUU sun amince da ranar da za su...

0
Gwamnatin Tarayya da Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) sun cimma matsaya domin dakile yajin aikin da kungiyar ke yi wa barazana.Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya,...

Gwamnatin jihar Kwara ta ayyana Litinin a matsayin ranar hutu ga...

0
Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya amince da ranar Litinin, 6 ga Oktoba, 2025, a matsayin ranar hutu ga malamai domin bikin Ranar Malamai...

Jami’ar Ilọrin UNILORIN ta kori dalibai 9

0
An kori dalibai 9 ciki har da 4 da suka kammala karatu a matakin karshe na jami’ar Ilọrin UNILORIN da ke jihar Kwara, bisa zarginsu...

Gwamnatin Kano Ta Gana Da ASUU, Ta Bukaci Su Janye Yajin...

0
Gwamnatin Jihar Kano, a ranar Talata, ta yi taro da mambobin kungiyan ASUU na jami'o'in jiha guda biyu suna neman a dakatar da yajin...

Jami’ar kimiyar sufuri ta Daura ta shiga cikin jerin jami’o’in kasar...

0
Shuagaban sabuwar Jami’ar nazarin aikin tafiye-tafiye ta gwamnatin tarayya dake garin Daura a Jihar Katsina wato Federal University of Transportation, Daura (FUTD), Farfesa Umar...

ASUU: Malaman wata Jami’a a Kano sun bayyana yajin aikin makonni...

0
Daga: Sunusi A. Dantalata FaggeMalaman da ke karkashin kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) a Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Jihar Kano, Wudil a Kano sun...
- Advertisement -