Rahoto Na Musamman: Mutuwar Abubakar Rabe da matsalar tsaro da ta...
Mutuwar Manjo Janar Abubakar Rabe (mai ritaya) a hannun masu garkuwa ya kamata ya damu kowane dan Najeriya. Sama da asarar babban jami’in soja...
Rahoto Na Musamman: Idan zaben fidda gwani ya zama kasuwanci, shin...
Tsarin demokiradiyyar Najeriya na ci gaba da fuskantar matsaloli da ke ta maimaitawa, yayin da ake sa ran jam’iyyun siyasa su zama dandalin da...
KANO — ‘Yan jarida a Kano sun shiga cikin jimami sakamakon...
An san Hajiya Hadiza da halinta na raha da sadaukarwa ga sana’arta, kuma an ce ta rasu da safiyar ranar Litinin bayan gajeriyar rashin...
Babbar Sallah: Mahauta a Jigawa na tunanin kara kudin yanka da...
Wasu mahauta a Dutse, Jigawa, sun bayyana damuwarsu kan tsadar kudin sufuri, wanda zai iya shafar kudin yanka da fidar nama a lokacin bikin...
Yadda karancin ciniki ya shafi kasuwar dabbobi ta Kano gabanin Idin...
‘Yan kasuwar dabbobi a Jihar Kano na kuka kan rashin kasuwa a manyan kasuwanni gabanin bikin Idin Babbar Sallah, duk da tsammanin samun karuwa...
Yaran Da Muke Wucewa Kowace Rana
SolaceBase HausaA kan hanyata ta zuwa makaranta, ina ganinsu kusan kowace rana.
Yaro ko yarinya ‘yar shekara bakwai ko takwas, a tsaye cikin zafin rana...
Yadda ake zargin Ganduje ya karkatar da hannun jarin Kano a...
Rahotanni sun bayyana cewa tsohon Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya kwace hannun jarin kashi 20 cikin 100 na gwamnatin jihar a kamfanin...
Kaduna: Ƴan sanda sun kama mutane 13 bisa zargin su da...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna, ta ce ta kama wasu mutane 13 da ake zargi da hannu a harin da aka kai a unguwar...
2025: Kaduna ta karɓi sama da Naira biliyan 25 na ƙananan...
Gwamnatin jihar Kaduna ta samu jimillar Naira biliyan 13.6 a watan Fabrairun 2025 a matsayin kasafi ga kananan hukumominta, kari daga Naira biliyan 11.6...
Bayan rahoton da Jaridar Solacebase ta yi an gyara wani asibiti...
Daga Moses AkojiBayan rahoton da Jaridar Solacebase ta yi an gyara asibitin garin Bardo dake karamar hukumar Taura a Jigawa.Samar da ingantaccen tsarin kiwon...
Tsohon gwamnan Kano, Abubakar Rimi, ya cika shekaru 13 da rasuwa
Tsohon gwamnan Kano, Abubakar Rimi, ya cika shekaru 13 da rasuwa. Ya rasu a ranar 4 ga Afrilu, 2010.An haifi marigayin a shekarar 1940...
WANNE ADDINI YA FI HABAKA A DUNIYA?
Daga Ali Abubakar SadiqA kididdigar baya bayan nan addinin kirista ya fi kowanne addini yawan mutane a duniua da adadin biliyan 2.3 (31%), sai...
Yakin neman zaben yaudara da Karya: Bincike ya bankado ikirarin da...
Bayan shekaru bakwai da gwamnatin jihar Jigawa ta yi alkawarin samar da ‘Cibiyar Kiwon Lafiya Daya a kowacce mazaba’ a fadin mazabu 287 da...
‘Yan Najeriya 98,000 za su samu bashin lamuni na gwamnatin tarayya
Gwamnatin Tarayya ta ce ta kammala shirin bayar da bashin lamuni marar riba ga ma’aikatanta 98,000 da suka ci gajiyar shirinta na kasuwanci da...
Kotu ta yanke hukuncin daurin shekaru 24 ga Mubarak Bala wanda...
Wata babbar kotun jihar Kano ta yanke hukuncin daurin shekaru 24 a gidan kaso ga wani Mubarak Bala, wanda ya yi ikirarin cewa babu...
‘Yan ta’adda sun kai hari sansanin sojoji a Kaduna, inda suka...
Kimanin sojoji 10 ne wasu ‘yan ta’adda suka kai wa hari a wani sansanin soji da ke karamar hukumar Birnin-Gwari dake jihar Kaduna, inda...
2023: Malami ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan Kebbi
Ministan shari’a kuma babban lauyan gwamnatin tarayya, Abubakar Malami, ya bayyana aniyar sa ta tsayawa takarar gwamna a jihar a shekarar 2023.Malami wanda ya...
DA DUMI-DUMI: Gwamna Ganduje ya ki amincewa da murabus din shugaban...
Mukaddashin gwamnan jihar Kano, Alhaji Nasiru Yusuf Gawuna a ranar Litinin ya yi watsi da murabus din Manajan Daraktan hukumar kula da zirga-zirgar ababen...
Kamfanin jiragen sama na Emirates a shirye yake ya hada gwiwa...
Kamfanin jiragen sama na Emirates ya yi tayin hadin gwiwa da Najeriya a yunkurinta na kafa kamfanin jirgi mallakin kasar.Mista James Odaudu, mataimaki na...
NIN: Gwamnatin tarayya ta umarci kamfanonin waya su dakatar da layukan...
Gwamnatin tarayya ta umurci kamfanonin sadarwa da suka hada da MTN, Globacom, Airtel, da 9mobile da su hana shigar duk wani kira daga Abokin...


































































