Dalilin da ya sa muka yiwa Muhuyi Magaji kawanya- ‘Yan Sanda
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta tabbatar da killace gidan wani dakataccen shugaban hukumar korafe-korafen jama’a da yaki da cin hanci da rashawa ta...
ICPC ta bibiyi ayyuka 2,000 da kudinsu ya kai N300bn cikin...
Gwamnatin Tarayya ta ce Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ICPC ta binciki ayyuka 2,000 na sama da Naira Biliyan 300, a tsakanin...
DA DUMI-DUMI: Majalisar wakilai zata sake duba kudirin dokokin mata da...
Majalisar wakilai ta kuduri aniyar sake duba kudurorin da ba su yi nasara ba domin inganta muradun mata a gyaran kundin tsarin mulkin da...
Zakka: Masarautar Kazaure ta rabawa mabukata 2,720 miliyan 12
Masarautar Kazaure da ke Jigawa, ta raba kayan abinci da dabbobi da kudinsu ya kai Naira miliyan 12 ga mabukata 2,720 a yankin.
Kakakin Masarautar,...
Kano ta samu sabon Konturolan gidan gyaran hali
Sabon Konturola na reshen jihar Kano, Sulaiman M. Inuwa, ya yi kira ga jami’an hukumar da ke kula da gidajen gyaran hali a jihar...
DA DUMI-DUMI: Kotu ta kori ‘yan majalisar jihar Cross River 20...
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta kori ‘yan majalisar dokokin jihar Cross River su 20 da suka sauya sheka daga jam’iyyar...
Matar Abba Kyari ta fadi a kotu
Wata mata, wacce aka bayyana a matsayin matar mataimakin kwamishinan ‘yan sandan da aka dakatar, DCP, Abba Kyari, a ranar Litinin, ta suma a...
NCC za ta hada kai da CBN don yakar zamba ta...
Hukumar da ke kula da harkokin sadarwa ta Najeriya NCC, ta ce za ta hada gwiwa da babban bankin Najeriya (CBN) don dakile zamba...
‘Yan Najeriya 98,000 za su samu bashin lamuni na gwamnatin tarayya
Gwamnatin Tarayya ta ce ta kammala shirin bayar da bashin lamuni marar riba ga ma’aikatanta 98,000 da suka ci gajiyar shirinta na kasuwanci da...
DA DUMI-DUMI: Gwamna Ganduje ya ki amincewa da murabus din shugaban...
Mukaddashin gwamnan jihar Kano, Alhaji Nasiru Yusuf Gawuna a ranar Litinin ya yi watsi da murabus din Manajan Daraktan hukumar kula da zirga-zirgar ababen...
BIDIYO: Sakataren jam’iyyar APC, Sanata Akpanudoedehe ya bayyana a sakatariyar jam’iyyar,...
Kamar guguwar da ta taso a hedikwatar jam’iyyar APC ta lafa bayan da juyin mulkin da aka shirya wa shugaban kwamitin rikon kwarya Gwamna...
WOFAN ta samar da rijiyoyin burtsatse masu amfani da hasken rana...
Al’uummar Doka da Tofa a Jihar Kano, sun dade suna fama da matsalar rashin ruwan sha mai tsafta, inda lamarin ya kara ta’azzara a...
Kotu ta ki amincewa da neman belin Abba Kyari, Ubua
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja karkashin jagorancin mai shari’a Emeka Nwite a ranar Litinin ta yi watsi da bukatar neman belin da...
Buhari ya kaddamar da kamfanin takin zamani na dala billiyan 2.5...
A yau talata ne Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da kamfanin takin zamani mafi girma a Afrika, kuma na biyu a Duniya mallakin...
2023: Zan tsaya takarar gwamnan jihar Kano-Usman Alhaji
Sakataren Gwamnatin Jihar Kano Alhaji Usman Alhaji ya bayyana cewa zai tsaya takarar gwamnan jihar Kano a zaben shekarar 2023 wanda ke kara matsowa.Solacebase...
Yadda karancin ciniki ya shafi kasuwar dabbobi ta Kano gabanin Idin...
‘Yan kasuwar dabbobi a Jihar Kano na kuka kan rashin kasuwa a manyan kasuwanni gabanin bikin Idin Babbar Sallah, duk da tsammanin samun karuwa...
A gaggauta kwashe ‘yan Najeriya dake Ukraine – Majalisar Wakilai ta...
A yau Alhamis ne majalisar wakilai ta bukaci a kwashe ‘yan Najeriya da ke Ukraine cikin gaggawa.
Idan za a iya tunawa, shugaban kasar Rasha...
Osinbajo @ 65: Buhari ya Osinbajo kan biyayya da sadaukar da...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yabawa mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo bisa biyayyarsa da jajircewar sa wajen gudanar da ayyuka, musamman wajen kula...
Hukumar kashe gobara ta bayyana abin da ya haifar da gobara...
Hukumar kashe gobara ta tarayya ta bayyana cewa hayaki da ya tashi a ma’aikatar kudi ta tarayya da ke tsakiyar babban birnin tarayya Abuja...
Asusun tallafi na NYSC zai taimaka wajen fitar da ‘yan Najeriya...
Hukumar yi wa kasa hidima (NYSC), ta ce shirin bayar da tallafin zai taimaka wajen aiwatar da manufofin gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari na fitar...



































































