Gwamnatin tarayya ta rufe asusu sama da 30 na kamfanonin lamuni...

0
Hukumar Kare hakkin masu saye da siyarwa ta kasa (FCCPC), ta ce ta rufe asusu na banki 30 na kamfanonin ba da lamuni, wanda...

WANNE ADDINI YA FI HABAKA A DUNIYA?

0
Daga Ali Abubakar SadiqA kididdigar baya bayan nan addinin kirista ya fi kowanne addini yawan mutane a duniua da adadin biliyan 2.3 (31%), sai...

Kotu ta ki amincewa da neman belin Abba Kyari, Ubua

0
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja karkashin jagorancin mai shari’a Emeka Nwite a ranar Litinin ta yi watsi da bukatar neman belin da...

Harin Jirgin Kasan Kaduna: ‘Yan ta’adda sun fara tuntubar iyalan wadanda...

0
 Wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne da suka kai hari kan jirgin Abuja zuwa Kaduna a ranar Litinin din da ta gabata tare...

Babbar Sallah: Mahauta a Jigawa na tunanin kara kudin yanka da...

0
Wasu mahauta a Dutse, Jigawa, sun bayyana damuwarsu kan tsadar kudin sufuri, wanda zai iya shafar kudin yanka da fidar nama a lokacin bikin...

Kaduna: Ƴan sanda sun kama mutane 13 bisa zargin su da...

0
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna, ta ce ta kama wasu mutane 13 da ake zargi da hannu a harin da aka kai a unguwar...

Rahoto na Musamman: Nihal da matsalolin dukan yara a makarantu

0
Mutuwar wata dalibar karamar sakandare, Maimuna Sani Salisu mai shekaru 13, wadda aka fi sani da Nihal, ta girgiza jama’a a jihar Kano da...

Tsohon gwamnan Kano, Abubakar Rimi, ya cika shekaru 13 da rasuwa

0
Tsohon gwamnan Kano, Abubakar Rimi, ya cika shekaru 13 da rasuwa. Ya rasu a ranar 4 ga Afrilu, 2010.An haifi marigayin a shekarar 1940...

Yakin Rasha da Ukraine: Dangote ya bukaci gwamnatin tarayya da ta...

0
Shugaban kamfanin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya bukaci gwamnatin tarayya da ta hana fitar da masara zuwa kasashen waje domin tabbatar da samar da...

Kotu ta umurci kamfanin BUA ya biya ma’aikata 11 da aka...

0
Kotun kolin masana’antu ta kasa (NIC), ta umurci kamfanin BUA Flour Mills, da ya biya ma’aikatanta 11 da suka kora daga aiki.Da yake yanke...

2023: Zan tsaya takarar gwamnan jihar Kano-Usman Alhaji

0
Sakataren Gwamnatin Jihar Kano Alhaji Usman Alhaji ya bayyana cewa zai tsaya takarar gwamnan jihar Kano a zaben shekarar 2023 wanda ke kara matsowa.Solacebase...

Hukumar kashe gobara ta bayyana  abin da ya haifar da gobara...

0
Hukumar kashe gobara ta tarayya ta bayyana cewa  hayaki da ya tashi a ma’aikatar kudi ta tarayya da ke tsakiyar babban birnin tarayya Abuja...

Zulum ya kaddamar da aikin manyan tituna guda 10 da gadoji...

0
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, a ranar Alhamis, ya kaddamar da aikin gina wasu manyan tituna takwas da kuma gadoji biyu na...

Sabuwar manhajar karatun sadarwa za ta kawo sauyi ga kafafen yada...

0
Shugaban kungiyar malaman sadarwa da kwararru na Najeriya (ACSPN), Farfesa Umaru Pate, ya ce an fara wani sabon tsarin manhajar sadarwa wadda zata kawo...

Matar Abba Kyari ta fadi a kotu 

0
Wata mata, wacce aka bayyana a matsayin matar mataimakin kwamishinan ‘yan sandan da aka dakatar, DCP, Abba Kyari, a ranar Litinin, ta suma a...

Majalisun kasa: CISLAC, TI sun nuna damuwa game da barazanar da...

0
Kungiyar Civil Society Legislative Advocacy Centre (CISLAC) da kungiyar Transparency International a Najeriya sun nuna matukar damuwa da takaicin yadda mahukuntan majalisar dokokin kasar...

Matakan da zaku dauka wajen mika korafi kan bankunan da kuke...

0
Babban bankin Najeriya ya fitar da wasu bayanai ga abokan huldar bankuna da sauran su kan yadda da kuma inda za su iya shigar...

YANZU-YANZU: Buhari ya amince da fitar da dala miliyan 8.5 don...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayar da umarnin sakin dala miliyan 8.5 ga ma’aikatar kula da jin kai da ci gaban al’umma domin a...

Dalilin da ya sa muka tsawaita yajin aikin da makonni 8-...

0
Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) ta ce za ta ci gaba da yajin aikin na tsawon makwanni takwas domin baiwa Gwamnatin Tarayya damar magance matsalolin...

Dalilin da ya sa ake fama da matsalar wutar lantarki –...

0
Ministan wutar lantarki, Abubakar Aliyu, ya ce karancin iskar gas ne ya janyo matsalar wutar lantarki a kasar.Abubakar ya bayyanawa manema labarai na fadar...
- Advertisement -