Shugaban Senegal ya zama sabon shugaban ECOWAS

Kasashen, mali. nijar, wasikar, ficewa
Kasashen Mali da Burkina Faso sun mikawa ECOWAS takardar bukatar ficewarsu daga kungiyar a hukumance, a wani yanayi da ake kyautata zaton Nijar ta bi bayansu...

Shugaban kasar Senegal, Diomaye Faye ya zama sabon shugaban taron shugabannin kasashe da na gwamnatocin kungiyar bunkasa tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka (ECOWAS).

Faye ya zama sabon shugaban ne yayin babban taron ECOWAS karo na 69 da aka gudanar a kasar Saliyo.

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen Najeriya, Kimiebi Imomotimi Ebienfa ne ya tabbatar da hakan a cikin wata takaitacciyar sanarwa da ya fitar.

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here