Tag: Zabe
INEC ta ayyana Oyebanji a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan...
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta ayyana dan takarar Jam’iyyar APC, Gwamna Biodun Oyebanji, a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan...
Ekiti 2026: INEC ta dora kashi 83% na sakamako a rumbunta
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta dora sakamako 2,048 daga rumfunan zabe 2,445 a shafinta na kallon sakamako (IReV) har zuwa...
HOTUNA: An samu fitowar masu jefa kuri’a da fara tantancewa da...
An samu fitowar masu jefa kuri’a a rumfunan zabe daban-daban a Jihar Ekiti a ranar Asabar yayin da zaben gwamna na musamman ya fara...
Abin da yasa muke son Peter Obi, Kwankwaso, da saura sa...
Jam’iyyar NDC ta bayyana dalilin da ya sa take bukatar duk ’yan takararta, ciki har da na shugaban kasa Peter Obi, mataimakinsa Rabiu Musa...
Yanzu-Yanzu: ADC ta zabi Amaechi a matsayin abokin takarar Atiku
Jam’iyyar hadaka ta ADC ta zabi tsohon Gwamnan Jihar Ribas kuma tsohon Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, a matsayin abokin takarar tsohon Mataimakin Shugaban Kasa...
Rahoto Na Musamman: Idan zaben fidda gwani ya zama kasuwanci, shin...
Tsarin demokiradiyyar Najeriya na ci gaba da fuskantar matsaloli da ke ta maimaitawa, yayin da ake sa ran jam’iyyun siyasa su zama dandalin da...
Atiku ya gana da Hayatu-Deen bayan matsalar zaben fidda gwani na...
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya shiga ganawar sirri da abokin hamayyarsa, Hayatu-Deen, a gidansa...
Jerin sunayen ‘yan takarar maslaha a NDC ta Kano a zaben...
Jam’iyyar NDC ta fitar da jerin ’yan takarartar maslaha gabanin babban zaben 2027 a Jihar Kano, inda ta bayyana tsohon mataimakin gwamna Aminu Abdussalam...
Kano: Kwankwaso Na Shirin Gabatar da Abdussalam a Matsayin Dan Takarar...
Sai dai idan a samu wani sauyi na karshe, JagoranKwankwasiyya, Rabiu Kwankwaso, zai gabatar da tsohon mataimakin gwamnan Jihar Kano, Aminu Abdussalam, a matsayin...
Atiku ya lashe zaben fidda gwanin shugaban kasa na ADC
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar ya zama dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC a zaben 2027.An sanar da sakamakon ne ranar Laraba...
2027: ADC Tsagin Bashir ya zabi Kachikwu a matsayin dan takarar...
Wani bangare na jam'iyyar ADC karkashin jagorancin Abdulkadir Bashir ya zabi Dumebi Kachikwu a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar a zaben 2027.Kamfanin...
2027: Dan Sule Lamido Ya Samu Tikitin Takarar Gwamna na PDP...
Jam’iyyar PDP ta ayyana Alhaji Mustafa Sule Lamido, dan tsohon gwamnan Jigawa, a matsayin wanda ya samu tikitin jam’iyyar na takarar kujerar gwamna a...
Malami ya zama dan takarar gwamnan ADC a Kebbi
ADC a Jihar Kebbi ta tabbatar da tsohon Ministan Shari’a na Tarayya, Abubakar Malami, a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.Wannan na...
Kungiyar Pantamiyya ta bayyana goyon baya ga Gwamna, ta yi kira...
Kungiyar Pantamiyya ta bayyana goyon bayanta ga burin takarar gwamna na dan takarar jam'iyyar APC a Jihar Gombe, Dakta Jamil Isyaku Gwamna, gabanin babban...
PDP ta zabi Kale Kawu a matsayin dan takarar gwamna na...
Jam’iyyar PDP a Jihar Kwara ta zabi Injiniya Kale Kawu a matsayin dan takarar gwamna na yar masalaja na babban zaben shekarar 2027.Tsohon Shugaban...
Kakakin Majalisar Kwara ya zama dan takarar gwamna a APC
Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kwara, Mista Yakubu Danladi Saliu, ya lashe zaben fidda gwanin gwamna na jam’iyyar APC a jihar gabanin zaben 2027.Shugaban Kwamitin...
2027: Gwamna ya karbi tikitin gwamna na APC, ya yi alkawarin...
Dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a Jihar Gombe, Jamil I. Gwamna, ya yi alkawarin samar da jagoranci mai adalci da zai hada kowa,...
Mambobin APC a Yobe sun marawa Baba Malam Wali baya a...
Dubban mambobin jam’iyyar APC a Jihar Yobe sun bayyana goyon bayansu ga Baba Malam Wali bayan kammala zaben fidda gwanin gwamna na jam’iyyar gabanin...
Kwankwaso ya karyata batun yin aiki don sake zaben Tinubu a...
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Kwankwaso, ya musanta zargin da ake masa na cewa yana aiki don sake zaben Shugaba Bola Ahmed Tinubu gabanin...
Pantami ya janye daga zaben fidda gwanin gwamna a APC
Dan takarar gwamna a jam’iyyar APC a Jihar Gombe, Isa Ali Ibrahim Pantami, ya janye daga shiga zaben fidda gwanin gwamna a jam’iyyar da...



























































