Home Tags Zabe

Tag: Zabe

Rahoto Na Musamman: Idan zaben fidda gwani ya zama kasuwanci, shin...

0
Tsarin demokiradiyyar Najeriya na ci gaba da fuskantar matsaloli da ke ta maimaitawa, yayin da ake sa ran jam’iyyun siyasa su zama dandalin da...

Atiku ya gana da Hayatu-Deen bayan matsalar zaben fidda gwani na...

0
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya shiga ganawar sirri da abokin hamayyarsa, Hayatu-Deen, a gidansa...

Jerin sunayen ‘yan takarar maslaha a NDC ta Kano a zaben...

0
Jam’iyyar NDC ta fitar da jerin ’yan takarartar maslaha gabanin babban zaben 2027 a Jihar Kano, inda ta bayyana tsohon mataimakin gwamna Aminu Abdussalam...

Kano: Kwankwaso Na Shirin Gabatar da Abdussalam a Matsayin Dan Takarar...

0
Sai dai idan a samu wani sauyi na karshe, JagoranKwankwasiyya, Rabiu Kwankwaso, zai gabatar da tsohon mataimakin gwamnan Jihar Kano, Aminu Abdussalam, a matsayin...

Atiku ya lashe zaben fidda gwanin shugaban kasa na ADC

0
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar ya zama dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC a zaben 2027.An sanar da sakamakon ne ranar Laraba...

2027: ADC Tsagin Bashir ya zabi Kachikwu a matsayin dan takarar...

0
Wani bangare na jam'iyyar ADC karkashin jagorancin Abdulkadir Bashir ya zabi Dumebi Kachikwu a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar a zaben 2027.Kamfanin...

2027: Dan Sule Lamido Ya Samu Tikitin Takarar Gwamna na PDP...

0
Jam’iyyar PDP ta ayyana Alhaji Mustafa Sule Lamido, dan tsohon gwamnan Jigawa, a matsayin wanda ya samu tikitin jam’iyyar na takarar kujerar gwamna a...

Malami ya zama dan takarar gwamnan ADC a Kebbi

0
ADC a Jihar Kebbi ta tabbatar da tsohon Ministan Shari’a na Tarayya, Abubakar Malami, a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.Wannan na...

Kungiyar Pantamiyya ta bayyana goyon baya ga Gwamna, ta yi kira...

0
Kungiyar Pantamiyya ta bayyana goyon bayanta ga burin takarar gwamna na dan takarar jam'iyyar APC a Jihar Gombe, Dakta Jamil Isyaku Gwamna, gabanin babban...

PDP ta zabi Kale Kawu a matsayin dan takarar gwamna na...

0
Jam’iyyar PDP a Jihar Kwara ta zabi Injiniya Kale Kawu a matsayin dan takarar gwamna na yar masalaja na babban zaben shekarar 2027.Tsohon Shugaban...

Kakakin Majalisar Kwara ya zama dan takarar gwamna a APC

0
Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kwara, Mista Yakubu Danladi Saliu, ya lashe zaben fidda gwanin gwamna na jam’iyyar APC a jihar gabanin zaben 2027.Shugaban Kwamitin...

2027: Gwamna ya karbi tikitin gwamna na APC, ya yi alkawarin...

0
Dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a Jihar Gombe, Jamil I. Gwamna, ya yi alkawarin samar da jagoranci mai adalci da zai hada kowa,...

Mambobin APC a Yobe sun marawa Baba Malam Wali baya a...

0
Dubban mambobin jam’iyyar APC a Jihar Yobe sun bayyana goyon bayansu ga Baba Malam Wali bayan kammala zaben fidda gwanin gwamna na jam’iyyar gabanin...

Kwankwaso ya karyata batun yin aiki don sake zaben Tinubu a...

0
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Kwankwaso, ya musanta zargin da ake masa na cewa yana aiki don sake zaben Shugaba Bola Ahmed Tinubu gabanin...

Pantami ya janye daga zaben fidda gwanin gwamna a APC

0
Dan takarar gwamna a jam’iyyar APC a Jihar Gombe, Isa Ali Ibrahim Pantami, ya janye daga shiga zaben fidda gwanin gwamna a jam’iyyar da...

Al’ummar Bichi sun zama misali da irin goyon baya mai yawa...

0
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana goyon bayansa ga neman sake tsayawa takaarr dan majalisar wakilai mai wakiltar karamar hukumar Bichi, Hon. Abubakar Kabir...

APC Plateau: Kwamiti ya karyata sakamakon da aka fitar a baya,...

0
Shugabar Kwamitin Zaben Fidda Gwanin Jam'iyyar APC na Jihar Plateau, Stella Okotete, ta karyata sakamakon da aka fitar a baya na zaben fidda gwanin...

Zaben Fidda Gwanin APC: Dan Janar Abdulsalami ya samu tikitin majalisar...

0
Adamu Abubakar, dan tsohon Shugaban Kasa Abdulsalami Abubakar, ya lashe zaben fidda gwanin jam’iyyar APC na Dan Majalisar Wakilai na a Karamar Hukumar Chanchaga...

NDC ta sanya miliyan 60 kudin fom din shugaban kasa, ta...

0
Jam’iyyar ND ta sanya Naira miliyan 60 a matsayin jimillar kudin da ‘yan takara za su biya domin neman tikitin shugaban kasa a gabanin...

2027: APC a shirye take ta gudanar da zaben fidda gwani...

0
Gwamna Mai Mala Buni na Jihar Yobe ya ce jam’iyyar APC ta kuduri aniyar gudanar da zaben fidda gwani na adalci, gaskiya da gaskiya...
- Advertisement -