Tuesday, January 20, 2026

Dalilin da ya sa muka tsawaita yajin aikin da makonni 8-...

0
Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) ta ce za ta ci gaba da yajin aikin na tsawon makwanni takwas domin baiwa Gwamnatin Tarayya damar magance matsalolin...

Dangote ya yi alkawarin kara bunkasa hannun jari domin kara karfafawa...

0
Kamfanin Dangote ya jaddada kudirinsa na ci gaba da tallafawa duk wani nau'i na saka hannun jari da zai taimaka wajen bunkasawa da karfafawa...

Matar Abba Kyari ta fadi a kotu 

0
Wata mata, wacce aka bayyana a matsayin matar mataimakin kwamishinan ‘yan sandan da aka dakatar, DCP, Abba Kyari, a ranar Litinin, ta suma a...

APC ta dage sai ta gudanar da babban taron kasa ranar...

0
Jam’iyyar APC ta bayyana cewa ba ta makara ba dangane da wasikar da ta aike wa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC)...

Osinbajo, Atiku da sauran manyan baki sun halarci bikin nadin Olubadan...

0
  Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo da tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubarkar, na daga cikin fitattun mutanen da suka halarci nadin Oba Olalekan Balogun...

Wani Kamfanin noma na kasar waje ya kaddamar da sabon kawance...

0
Wani kamfani mai zaman kansa a Amurka da Birtaniya, ya kulla yarjejeniyar hadin gwiwa ta dogon lokaci don samar da kayayyaki, da sayan kayan...

Yakin Rasha da Ukraine: Dangote ya bukaci gwamnatin tarayya da ta...

0
Shugaban kamfanin Dangote, Alhaji Aliko Dangote ya bukaci gwamnatin tarayya da ta hana fitar da masara zuwa kasashen waje domin tabbatar da samar da...

Rikicin APC: Wasikar Mai Mala ta karyata El-Rufai 

0
Wata wasika da shugaban kwamitin riko na jam’iyyar APC na kasa, Mai Mala Buni ya rubuta ta nuna cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari bai...

Tankar man fetur ta fashe bayan ta yi karo da motoci...

0
Wata tankar mai ta fashe a ranar Alhamis a kan hanyar Legas zuwa Ibadan bayan ta yi karo da wasu motocin bas guda biyu. Mista...

NYSC ta gargadi masu yi wa kasa hidima kan biyan kudi...

0
Darakta Janar na Hukumar Kula da Matasa masu hidimar Kasa, Manjo Janar Shu’aibu Ibrahim, ya shawarci masu hidimar da su yi watsi da sakonnin...

Yadda gwamnonin APC suka tilastawa Buhari tsige Buni a matsayin shugaban...

0
Daya daga cikin gwamnonin jam’iyyar ya tabbatar da cewa, Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bada umarnin a mayar da Gwamna Mala Buni gefe a...

Majalisar dattawa ta kafa kwamitin mutum 7 wanda zai yi duba...

0
Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan ya kafa kwamitin mutane bakwai kan dokar hana cin zarafin dalibai a manyan makarantu. Majalisar ta zartar da kudirin ne...

DA DUMI-DUMI: Majalisar wakilai zata sake duba kudirin dokokin mata da...

0
Majalisar wakilai ta kuduri aniyar sake duba kudurorin da ba su yi nasara ba domin inganta muradun mata a gyaran kundin tsarin mulkin da...

Iskar Gas: Aikin AKKP ya kai kaso 73%- NNPC

0
Mista Abdulkadir Ahmad, Babban Darakta mai kula da iskar gas da wutar lantarki na Kamfanin Man Fetur na Najeriya, ya bayyana cewa, Aikin bututun...

Osinbajo @ 65: Buhari ya Osinbajo kan biyayya da sadaukar da...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yabawa mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo bisa biyayyarsa da jajircewar sa wajen gudanar da ayyuka, musamman wajen kula...

YANZU-YANZU: Buhari ya amince da fitar da dala miliyan 8.5 don...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayar da umarnin sakin dala miliyan 8.5 ga ma’aikatar kula da jin kai da ci gaban al’umma domin a...

Kano ta sake fasalin hukumar Zakka da Hubsi, ta kafa kwamitin...

0
Majalisar zartaswar jihar Kano ta amince da sake fasalin hukumar Zakka da Hubsi ta jihar Kano, inda ta bayyana Dokta Ibrahim Mu’azzam Maibushira a...

Yakin Rasha da Ukraine: Najeriya ta fara kwashe ‘yan kasar sama...

0
Gwamnatin Tarayya ta ce kimanin ‘yan Najeriya 2,090 ne suka yi gudun hijira zuwa kasashen Hungary, Poland, Romania, da Slovakia a daidai lokacin da...

An kashe mutane 137, Yayin da sojojin Rasha suka mamaye Ukraine

0
Dakarun Rasha suna ci gaba da mamaye kasar Ukraine a daidai lokacin da ake ci gaba da kazamin fada a wajen birnin Kyiv. An ji...

A gaggauta kwashe ‘yan Najeriya dake Ukraine – Majalisar Wakilai ta...

0
A yau Alhamis ne majalisar wakilai ta bukaci a kwashe ‘yan Najeriya da ke Ukraine cikin gaggawa. Idan za a iya tunawa, shugaban kasar Rasha...
- Advertisement -