Sojojin Rasha sun fara kai farmaki a Ukraine

0
Shugaban kasar Rasha Vladimir Putin ya kaddamar da wani farmaki na musamman na soji a yankin Donbas da ke gabashin Ukraine. A wani jawabi da...

Hukumar kashe gobara ta bayyana  abin da ya haifar da gobara...

0
Hukumar kashe gobara ta tarayya ta bayyana cewa  hayaki da ya tashi a ma’aikatar kudi ta tarayya da ke tsakiyar babban birnin tarayya Abuja...

Sarkin Kano yayi kira da a karfafa dangantakar tattalin arziki tsakanin...

0
Mai martaba Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya bukaci kasashe masu tasowa da su hada kai tare da karfafa dangantakarsu domin bunkasar tattalin...

Buhari zai ziyarci Jamhuriyar Czech bisa gayyatar shugaban kasar

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya karbi goron gayyatar da shugaban kasar Czech, Milos Zeman ya yi masa na ya ziyarci kasarsa a shekarar 2022. Wata...

Mata 13, ‘yan mata sun mutu bayan da suka fada cikin...

0
Hukumomi a arewacin Indiya sun ce mata da ‘yan mata 13 ne suka mutu a lokacin da suka fada rijiya a yayin wani bikin...

Babban Limamin ya rasu yana da shekaru 130, ya bar jikoki...

0
Babban Limamin Masallacin Kafanchan dake Jihar Kaduna, Sheikh Adam Tahir, ya rasu yana da shekaru 130 a duniya, ya bar ‘ya’ya 26, jikokin jikoki...

Sarkin Kano zai tafi Gambia da Senegal

0
A yau Laraba ne mai martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero zai tafi kasashen Gambia da Senegal domin ziyarar aiki ta mako guda...

Zakka: Masarautar Kazaure ta rabawa mabukata 2,720 miliyan 12

0
Masarautar Kazaure da ke Jigawa, ta raba kayan abinci da dabbobi da kudinsu ya kai Naira miliyan 12 ga mabukata 2,720 a yankin. Kakakin Masarautar,...

Fitaccen mawaki Davido ya rabawa gidajen marayu 292 Naira miliyan 250

0
Fitaccen mawakin nan na Nigeria Davido,  ya cika alkawarinsa ta hanyar raba kyautar Naira miliyan 250 ga zababbun gidajen marayu a fadin kasar nan. Mawakin...

Ba mu bayar da lamuni ga gidan gonar Shonga ba –...

0
Tsohon gwamnan jihar Kwara, Alhaji Abdulfatah Ahmed, ya ce ikirarin cewa gwamnatinsa da gwamnatin Bukola Saraki sun ba da lamunin lamunin banki na Shonga...

Harajin VAT: Kotun Koli ta tsayar da ranar da za ta...

0
A ranar Litinin ne kotun kolin ta tsayar da ranar 6 ga watan Mayu domin yanke hukunci kan karar da gwamnatin Ribas ta shigar...

Majalisun kasa: CISLAC, TI sun nuna damuwa game da barazanar da...

0
Kungiyar Civil Society Legislative Advocacy Centre (CISLAC) da kungiyar Transparency International a Najeriya sun nuna matukar damuwa da takaicin yadda mahukuntan majalisar dokokin kasar...

Medview yayi bayani akan kashe kudaden aikin Hajji, yayin da EFCC...

0
Kamfanin na Medview Airline Plc ya fayyace cewa an yi amfani da kudin da aka ware na aikin Hajjin 2019 don shirye-shiryen da suka...

ICPC ta bibiyi ayyuka 2,000 da kudinsu ya kai N300bn cikin...

0
Gwamnatin Tarayya ta ce Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ICPC ta binciki ayyuka 2,000 na sama da Naira Biliyan 300, a tsakanin...

Iyalan ‘yan canji 49 da aka tsare sun roki a sake...

0
Dangane da yadda ake ci gaba da tsare mazajen su, matan ‘yan canji 49 da jami’an tsaro suka kama a Kano sun roki a...

Gwamnatin tarayya ta amince da ci gaba da zirga-zirgar fasinjoji tsakanin...

0
Gwamnatin tarayya ta amince da sake dawo da zirga-zirgar fasinjoji tsakanin Najeriya da Hadaddiyar Daular Larabawa.Sanarwar da Darakta Janar na Hukumar Kula da Sufurin...

Muhuyi Magaji : Kotu ta dage shari’ar da gwamnatin Kano da...

0
Shugaban hukumar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano, Muhuyi Rimin-Gado a ranar Laraba ya kalubalanci dakatarwar da aka yi...

Kotu ta tsayar da ranar da za a gurfanar da Shugaban...

0
A ranar Litinin ne kotun masana’antu ta kasa da ke Abuja, ta sanya ranar 6 ga watan Afrilu domin sauraren karar da aka shigar...

Matakan da zaku dauka wajen mika korafi kan bankunan da kuke...

0
Babban bankin Najeriya ya fitar da wasu bayanai ga abokan huldar bankuna da sauran su kan yadda da kuma inda za su iya shigar...
- Advertisement -