Friday, November 14, 2025

ECOWAS ta dakatar da Burkina Faso bayan yin juyin mulki a...

0
Kungiyar ECOWAS ta yammacin Afirka a ranar Juma'a ta dakatar da Burkina Faso sakamakon juyin mulkin da aka yi, amma ba za ta kakaba...

Kudade ne babban kalubalen gina tituna – Fashola

0
Ministan ayyuka da gidaje, Mista Babatunde Fashola (SAN), ya ce babban kalubalen da ke tattare da gina tituna a Najeriya shi ne na samar...

Zulum ya kaddamar da aikin manyan tituna guda 10 da gadoji...

0
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, a ranar Alhamis, ya kaddamar da aikin gina wasu manyan tituna takwas da kuma gadoji biyu na...

Hadaddiyar Daular Larabawa ta dage takunkumin shigowar fasinjoji daga Najeriya da...

0
Hukumomin Hadaddiyar Daular Larabawa sun ce za a dage dokar takaita zirga-zirgar jiragen sama daga Najeriya da wasu kasashen Afirka 11 a ranar Asabar. Hukumar...

NAHCON na son Saudiyya ta dage haramcin zirga-zirgar jiragen sama kai...

0
Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta yi kira ga gwamnatin Saudiyya da ta sake duba batun dakatar da zirga-zirgar jiragen Najeriya kai tsaye zuwa...

Sabuwar manhajar karatun sadarwa za ta kawo sauyi ga kafafen yada...

0
Shugaban kungiyar malaman sadarwa da kwararru na Najeriya (ACSPN), Farfesa Umaru Pate, ya ce an fara wani sabon tsarin manhajar sadarwa wadda zata kawo...

Shekaru 11 a jere: Dangote ya sake rike mukamin attajirin Afrika...

0
Aliko Dangote ya ci gaba da rike mukaminsa na attajirin da ya fi kowa kudi a Afirka, inda ya mallaki dalar Amurka biliyan 12.1,...

Dangote ya ƙaddamar da shirin samar da abinci mai gina jiki...

0
Gidauniyar Aliko Dangote (ADF) ta fara aiwatar da shirinta na samar da abinci mai gina jiki mai taken: Aliko Dangote Foundation Integrated Nutrition (ADFIN)...

HOTUNA: Shugaba Buhari Ya Isa Jihar Imo Domin Ƙaddamar Da Ayyuka

0
  Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya isa birnin Owerri na jihar Imo, a wata ziyarar aiki ta yini daya, inda zai kaddamar da wasu ayyukan...

Ta’addanci: An Kama Mutum 100 Bisa Zargin Hulɗa Da ‘Yan Bindiga...

0
Gwamnatin jihar Zamfara ta ce ta kama motocin da ke kai kayan abinci, da abin sha da man fetur zuwa sansanin 'yan fashi da...
- Advertisement -