Saturday, December 6, 2025

Gwamnatin jihar Kwara ta ayyana Litinin a matsayin ranar hutu ga...

0
Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya amince da ranar Litinin, 6 ga Oktoba, 2025, a matsayin ranar hutu ga malamai domin bikin Ranar Malamai...

NELFUND ta sanar da lokacin buɗe shafin neman tallafin karatu na...

0
Hukumar bada tallafin bashin na karatu a Najeriya (NELFUND) ya bayyana cewa zai sake buɗe shafin neman tallafi ga sabbin ɗalibai a mako na...

Jihar Abia ce ta fi Kano samun nasara a  sakamakon jarabawar...

0
Jihar Abia ce ta fi kowace jiha samun nasara a sakamakon jarabawar kammala sakandare da hukumar shirya jarabawa ta kasa (NECO) da ta fitar...

Gwamnatin tarayya ta jaddada haramcin karɓar kuɗi a hannun ɗaliban makarantun...

0
Gwamnatin tarayya ta sake jaddada cewa duk kuɗin makaranta da waɗanda aka amince da su a Makarantun Fasaha na tarayya a fadin ƙasar nan...

Kotu ta bada umarnin bude Prime College Kano

0
Wata babbar Kotun Majistare da ke unguwar Gyadi-Gyadi a Kano, ta soke umarnin da ya rufe makarantar sakandare ta Prime College, inda ta bayar...

Prime College ta musanta amincewa da sasanci a wajen Kotu

0
Makarantar Prime College da ke Kano ta musanta cewa ta amince da sasanci a wajen kotu domin sake buɗe makarantar bayan taƙaddamar da ta...

Barau ya bai wa ɗalibai 1,000 guraben karatu a Kano da...

0
Mataimakin shugaban majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya bayar da guraben karatu ga ɗalibai 1,000, inda kowanne ɗalibi zai samu tallafin da ya...

Prime College Kano ta bayyana ƙin amincewa bisa umarnin Hukumar PVIB

0
Makarantar Prime College Kano, ta bayyana ƙin amincewarta da umarnin Hukumar kula da makarantu masu zaman kansu da na sa-kai ta jihar Kano PVIB...

Dalilin da ya sa gwamnatin tarayya ta dawo da darasin tarihi...

0
Gwamnatin tarayya ta ce ta dawo da darasin tarihin Najeriya a matsayin darasi na dole a cikin kundin tsarin karatu a mataki na farko...

Yanzu-yanzu: NECO ta fitar da sakamakon jarabawar SSCE ta 2025

0
Hukumar shirya jarabawar kammala sakandare ta kasa (NECO) ta saki sakamakon jarabawar (SSCE) ta 2025, inda kashi 60.26 cikin 100 na ɗalibai suka samu...

Hukumar NBTE ta ƙara tsaurara matakan murkushe Kwalejojin Fasaha na bogi

0
Hukumar kula da makarantu na fasaha ta ƙasa (NBTE) ta bayyana aniyarta na ci gaba da fatattakar makarantu marasa inganci da ke kwaikwayon kwalejojin...

Gwamnatin Kano ta gargaɗi makarantun kuɗi kan ƙarin kuɗin makaranta ba...

0
Gwamnatin Jihar Kano ta yi gargaɗi ga mamallaka makarantun kuɗi da su guji ƙara kuɗin makaranta ba tare da samun sahalewar hukuma ba. Sakataren hukumar...

Duk da musun da gwamnatin Edo ta yi, wata takarda ta...

0
Wata takarda daga Hukumar kula da manyan makarantun Sakandare ta umarci malamai su share ciyawa da tsaftace makarantunsu kafin fara sabon zangon karatu Kamfanin dillancin...

Tinubu ya naɗa Bunkure a matsayin shugaban Jami’ar Tarayya ta Zariya,...

0
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Farfesa Yahaya Isa Bunkure a matsayin shugaban jami’ar ilimi ta tarayya da ke Zariya a jihar Kaduna. Farfesa...

Gwamnan Sokoto ya amince da fara biyan alawus ga limamai kowanne...

0
Gwamnatin jihar Sokoto ta amince da fara biyan limamai da mataimakansu da kuma masu kiran sallah a fadin jihar alawus-alawus na wata-wata tare da...

ASUU ta buƙaci Gwamnatin tarayya ta mutunta yarjejeniyar su ta 2009...

0
Ƙungiyar malaman jami’o’i ta ƙasa ASUU, ta yi watsi da shirin gwamnatin tarayya na bai wa malaman jami’o’i rancen kuɗi, tare da buƙatar gwamnatin...

JAMB ta kafa kwamitin da zai yi bincike kan sama wa...

0
A yau Laraba ne Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandare ta Najeriya JAMB ta kaddamar da wani kwamiti da zai yi...

Jami’ar Katsina ta kori ɗalibai 57 bisa maguɗin Jarrabawa

0
Majalisar gudanarwa ta jami’ar Umaru Musa Yar’adua (UMYU) da ke Katsina, ta amince da korar dalibai 57, bisa samun su da laifin tafka maguɗin...

Shugaba Tinubu ya bai wa ƴan hidimar ƙasa 200 aiki a...

0
Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da daukar wasu matasa yan hidimar kasa su 200 aiki wadanda suka samu lambar yabo ta shugaban kasa...

Bayan Labaran Solacebase, gwamnatin Kano ta gyara makarantar Firamare ta Faradaci

0
Bayan fiye da shekara ɗaya da SolaceBase ta fallasa halin da makarantar Firamare ta Faradaci da ke ƙaramar hukumar Sumaila ta jihar Kano ke...
- Advertisement -