
Daliban Najeriya ƴan asalin jihar Kebbi da ke karatu a ƙasashen India da Masar na fuskantar barazanar kora daga makarantun da suke.
Karin labari: Yanzu-yanzu: Kotu ta bayar da belin jarumar Tik-tok Murja Kunya
Rashin biyan kuɗin makarantun da su ke daga gwamnatin jihar shi ne abin da ya janyo lamarin.












































