Daliban jihar Kebbi da ke karatu a Indiya da Masar na fuskantar barazana

Dalibai, karatu, Jihar, Kebbi, indiya, masar, barazana
Daliban Najeriya ƴan asalin jihar Kebbi da ke karatu a ƙasashen India da Masar na fuskantar barazanar kora daga makarantun da suke...

Daliban Najeriya ƴan asalin jihar Kebbi da ke karatu a ƙasashen India da Masar na fuskantar barazanar kora daga makarantun da suke.

Karin labari: Yanzu-yanzu: Kotu ta bayar da belin jarumar Tik-tok Murja Kunya

Rashin biyan kuɗin makarantun da su ke daga gwamnatin jihar shi ne abin da ya janyo lamarin.

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here