Home Tags Kano

Tag: Kano

Al’ummar Bichi sun zama misali da irin goyon baya mai yawa...

0
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana goyon bayansa ga neman sake tsayawa takaarr dan majalisar wakilai mai wakiltar karamar hukumar Bichi, Hon. Abubakar Kabir...

Zaben Fidda Gwanin APC: Barau ya zama dan takarar Sanatan Kano...

0
An tabbatar da Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin, a matsayin dan takarar jam’iyyar APC a yankin Kano ta Arewa gabanin babban zaben...

Gwamna Yusuf ya sulhunta ‘yan siyasa biyu na Kano

0
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, a ranar Lahadi ya shiga tsakani a rikicin siyasar da ya barke tsakanin Hon. Kabiru Alhassan Rurum da...

Kano: Fusatattun matasa sun kona ginin sakatariyar karamar hukuma kan karuwar...

0
Wasu fusatattun matasa da ke zanga-zangar kan karuwar rashin tsaro a ranar Lahadi sun kona wani bangare na ginin sakatariyar karamar hukumar Gwarzo a...

Gwamnatin Kano ta nuna damuwa kan yadda ake amfani da umarnin...

0
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana damuwa kan abin da ta kira yawaitar amfani da umarnin kotu wajen neman mallakar dukiyar jama’a, tana gargadin cewa...

Jami’an tsaro masu ritaya sun kaddamar da shirin tsaron al’umma a...

0
Gamayyar jami’an soji masu ritaya, ‘yan sanda, ma’aikatan farin kaya (DSS), jami’an tsaron da ba soju ba da manyan ma’aikatan gwamnati a Kano sun...

Daliba ta lashe Naira miliyan 1 yayin da Arewa Radio 93.1...

0
Arewa Radio 93.1 FM ta kammala wasan karshe na kakar gasar muhawara ta biyu mai wacce ke da nufin inganta tattaunawai, zurfafa tunani da...

‘Yan sanda sun kama wanda ake zargi da yaudarar daliban Jami’ar...

0
Rundunar ‘Yan Sandan Shiya ta Daya dake Kano, ta kama wani mai suna Richard Peter mai shekaru 32 wanda ake zargi, tare da kwato...

‘Yan sanda sun kama wata mata da ake zargi da kona...

0
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano ta kama wata mata mai shekaru 32, Maryam Usman, da ake zargi da kona dakin kishiyarta a unguwar Mangwarori,...

2027: Gwarzo ya janye daga takarar Kano ta Arewa, ya mara...

0
Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Kano kuma tsohon Karamin Ministan Gidaje da Raya Birane, Abdullahi Tijjani Muhammad Gwarzo, ya janye daga takarar Sanatan Kano ta...

Gwamnatin Kano ta kuduri aniyar kawo karshen karancin ruwa yayin da...

0
Gwamnatin Jihar Kano ta kara kaimi wajen dawo da cikakken samar da ruwa a fadin jihar, biyo bayan bayar da kwangilar gyaran matatun ruwan...

Shida daga cikin ‘yan takarar Sanatan Kano ta Tsakiya sun janye...

0
‘Yan takara shida da ke neman tikitin Sanatan Kano ta Tsakiya a jam’iyyar APC sun janye domin mara wa tsohon Gwamnan Jihar Kano, Ibrahim...

Gidauniyar Dahiru ta raba kayan fara kasuwanci da kudi ga matasa...

0
Wata kungiya mai zaman kanta, (Dr. Dahiru Muhammad Hashim Foundation) a ranar Asabar ta tallafa wa mata da matasa 1,426 a Karamar Hukumar Dala...

Hukumar Korafe-Korafe da Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar...

0
Hukumar Korafe-korafen Jama’a da Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano (PCACC), tare da hadin gwiwar Ma’aikatar Kasa da Tsara Birane ta...

APC ta ba Gwamna Yusuf damar tsayawa takara a karo na...

0
Jam’iyyar APC ta ba Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, damar tsayawa takara a wa'adi na biyu a zaben gwamna na shekarar 2027.Hakan na...

Gwamna Yusuf ya mika fam din takarar APC a matsayin dan...

0
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya mika fam din takararsa a hukumance ga Kwamitin Aiki na Kasa na APC a Abuja a matsayin dan takara...

Rikicin Masarautar Kano: Kotun Koli da Gwamna Yusuf ne ke da...

0
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa Kotun Koli ta Najeriya ce kadai ke da hurumin yanke hukunci kan makomar...

Sabon Mataimakin Gwamna Garo ya shiga ofis

0
Sabon Mataimakin Gwamnan Kano, Alhaji Murtala Sule Garo, ya fara aiki a hukumance, inda ya yi alkawarin tabbatar da samar da ci gaba da...

NDC ta Kano ta warware sabani da Kwankwaso, Mairiga ya ci...

0
Shugaban Jam’iyyar NDC na Jihar Kano, Hussaini Isah Mairiga, ya ce jam’iyyar ta warware rikicinta na cikin gida biyo bayan wani taron da suka...

Hajjin 2026: Hukumar Alhazai ta Kano za ta fara jigilar maniyyata...

0
Hukumar Jindadin Alhazai ta Jihar Kano ta ce za ta fara jigilar maniyyata aikin Hajjin shekarar 2026 a ranar 14 ga Mayu.Bayanin hakan na...
- Advertisement -