Tag: Kano
Fursunoni 62 sun kammala karatun boko zaman su na gidan yari...
Hukumar da ke kula da gidajen ajiya da gyaran hali ta kasa NCoS ta ce ta yaye fursunoni 62 a karkashin shirinta na ci...
Kotu ta dage sauraron karar neman a dakatar da rabon ƙananan...
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Kano, a ranar Litinin, ta dage sauraren karar da ke neman a dakatar da rabon kudaden...
Kano: An kama masu laifi 500, tare da ƙwato makamai, da...
Kwamitin kar-ta-kwana mai yaki da ayyukan daba da miyagun Laifuka a nan Kano ya kama kimanin mutane 500 da ake zargin ‘yan daba ne...
Zazzabin Lassa: Sama da ma’aikatan AKTH 20 da aka gwada basa...
Sama da ma’aikatan lafiya ashirin na asibitin koyarwa na Aminu Kano (AKTH) da suka yi mu’amala kai tsaye da mara lafiyar da ya kamu...
CISLAC ta yabawa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta...
Kungiyar da ke sanya ido kan ayyukan majalisun dokoki da yaki da cin hanci da rashawa (CISLAC) ta rattaba hannu a kan wata takardar...
Rikicin ranar Sallah: ‘Yan sanda sun fara bincikar Sarki Sanusi bisa...
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya kaddamar da wani kwamitin bincike na musamman mai mutum takwas (SIP) domin gudanar da...
Da ɗumi-ɗumi: Rundunar ƴan sanda ta dakatar da hawan Sallah a...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta haramta duk wasu ayyuka na hawan sallah yayin bukukuwan Sallah karama na shekarar 2025, sakamakon matsalolin tsaro da...
Gwamnatin Kano ta fara yunkurin saukaka rijistar masu kanana da matsakaitan...
Gwamnatin jihar Kano na daukar matakai na saukaka hanyoyin yin rijistar ‘yan kasuwa domin karfafa wa masu kananan sana’o’i gwiwa wajen tsara sana’o’insu, da...
Hukumar EFCC za ta gurfanar da Murja Kunya a gaban kuliya...
Jami’an hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC shiyyar Kano sun kama fitacciyar mai amfani da manhajar nan ta...
An naɗa Ibrahim Bakori a matsayin sabon kwamishinan ƴan sanda na...
Hukumar Ƴan sanda ta ƙasa ta amince da naɗin CP Ibrahim Adamu Bakori a matsayin sabon kwamishinan ƴan sandan jihar Kano, inda zai maye...
WOFAN ta kaddamar da cibiyar kasuwanci a jihar Kano, tare da...
Kungiyar nan mai rajin tallafawa mata a harkokin Noma (WOFAN) ta kaddamar da cibiyar tallafwa mata masu sarrafa kayayyaki tare da baiwa nakasassu 450...
Majalisar dokoki ta fara bincike kan rushe wasu shaguna 500 a...
Majalisar dokokin jihar Kano ta kafa wani kwamiti mai mutum bakwai da zai binciki rushe wasu shaguna sama da 500 a kasuwar Rano da...
Zargin Almundahana: Gwamnan Kano ya dakatar da shugaban ma’aikata na riko...
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya dakatar da shugaban ma’aikata na rikon kwarya kuma babban sakataren hukumar Salisu Mustapha, bisa zargin zarge-zargen...
A gaggauta ɗauke Sarkin na 15 daga gidan Sarauta na Nassarawa...
Gwamnatin jihar Kano ta yi kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya ba da umarnin fitar da Sarkin Kano Aminu Ado Bayero...
Gwamnan Kano ya ba da umarnin yin bincike kan batun zaftare...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya yi kakkausar suka kan yadda rahotannin ke yaduwa na rashin biyan albashin ma'aikatan jihar, inda ya...
Gwamnatin Kano ta sanar da ranar fara hutun zangon karatu na...
Gwamnatin jihar Kano ta amince da ranar Juma’a 28 ga watan Fabrairun 2025 a matsayin ranar hutu na zango na biyu ga dukkan makarantun...
Rikici ya barke a APC yayin da Ganduje, da minista suke...
Wata takaddama mai tsanani a cikin jam’iyyar APC a jihar Kano ta danno kai, kan yunkurin da shugaban jam’iyyar na kasa, Dakta Abdullahi Umar...
Gwamnatin Kano da kasar China za su karfafa dangantakar dake tsakanin...
Gwamnatin jihar Kano da ofishin jakadancin kasar China da ke Najeriya sun amince da inganta hadin gwiwar tattalin arziki, musayar al'adu, da damar zuba...
Gwamnatin Kano ta amince da biyan bashin albashin watanni tara ga...
Majalisar zartaswar jihar Kano karkashin jagorancin Alhaji Abba Kabir Yusuf, ta amince da biyan bashin albashin watanni tara ga ma’aikatan tsaftar muhalli 2,369 a...
Gwamnatin Kano ta kafa kwamitin da zai sanya ido kan ayyukan...
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da wani kwamiti mai zaman kansa da zai rika tantance sahihancin kungiyoyi masu zaman kansu da kungiyoyin bayar da...