Tag: Kano
Gwamnatin Kano ta aiwatar da ayyuka 1,508 da suka kai darajar...
Gwamnatin Jihar Kano ta ce ta aiwatar da ayyuka sama da 1,508 na ci gaba da suka kai darajar Naira biliyan 928 a fadin...
Ma’aurata sun kaddamar da littattafai uku kan dangantaka, aure da bunkasa...
Masu ba da shawarwari kan aure kuma marubuta, Vincent Hope da Deborah Vincent, sun kaddamar da littattafai uku da ke da nufin taimakawa matasa...
NBA ta soki ‘yan sanda kan tsare lauya a Kano, ta...
Kungiyar Lauyoyi ta Kasa (NBA) reshen jihar Kano ta zargi Sashen Binciken Manyan Laifuka (CID) na Rudunar ‘Yan Sandan Jihar Kano da tsoratar da...
Tsararru 52 sun fara rubuta jarrabawar NECO da NABAIS a gidajen...
Tsararru 52 a gidajen gyaran hali a fadin Jihar Kano sun fara rubuta jarrabawar kammala Sakandare ta (SSC) ta shekarar 2026 da Hukumar Jarrabawa...
Kano ta cimma gagarumar nasara a bangaren samar da ruwa yayin...
Gwamnatin Jihar Kano ta samu wani gagarumin ci gaba a kokarinta na dawo da samar da ruwa a fadin jihar, bayan samun nasarar fitar...
Yadda tsohon mataimakin gwamnan Kano ake zargi ya karkatar da Naira...
Mashawarci na Musamman ga Gwamnan Jihar Kano kan Ilimin Tsangaya, Sheikh Musa Falaki, ya zargi tsohon Mataimakin Gwamna, Comrade Aminu Abdussalam Gwarzo, da karkatar...
{Jerin Sunaye}: Jami’ar Jihar Kano ta kore dalibai 34, ta dakatar...
Jami’ar Northwest ta Kano, ta kori dalibai 34 bayan da aka sami hannusu a ayyukan da suka shafi satar jarabawa.Shugaban sashen hulda da jama’a...
{HOTUNA}: Kano ta kaddamar da aikin farfado da madatsar ruwa ta...
Gwamnatin Jihar Kano ta fara aikin gyara a madatsar ruwan yanki ta Joda bayan wata ziyarar dubawa da ta kai wurin a makon da...
Kano ta hada gwiwa da UNIDO da EU don inganta tattalin...
Gwamnatin Jihar Kano ta sake jaddada kudurin ta na inganta ayyukan tattalin arzikin ta hanyar sauyawa da amfani da shara don samar da makamashi...
Gwamna Yusuf ya jagoranci lalata tan 12.2 na miyagun kwayoyi
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, tare da Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) da sauran hukumomin tsaro masu...
Rahoto na Musamman: Nihal da matsalolin dukan yara a makarantu
Mutuwar wata dalibar karamar sakandare, Maimuna Sani Salisu mai shekaru 13, wadda aka fi sani da Nihal, ta girgiza jama’a a jihar Kano da...
Gwamna Yusuf ya yi ta’aziyya kan rasuwar Shehu Yahaya
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana bakin cikin sa kan rasuwar jigo, Alhaji Shehu Yahaya, inda ya bayyana rasuwar sa a matsayin babban rashi...
NAWOJ da Kungiyoyin al-umma sun yi tattaki don nuna goyon baya...
Kungiyar ‘Yan Jarida Mata ta Najeriya (NAWOJ) reshen Jihar Kano, hadin gwiwa da Hadakar Kungiyoyin masu zaman kansu da ke yaki da shan miyagun...
Gwamnatin Kano ta himmatu wajen tabbatar da nasarar APC a duka...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa Jihar Kano ta himmatu sosai wajen tabbatar da nasarar Jam’iyyar APC a duka matakai...
Gwamnatin Kano ta kaddamar da shirin zamanantar da Green Park
Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da cewa aikin sake gyara Green Park da ke kan Titin Audu Bako ya kusa kammala, wanda hakan ya...
HOTUNA: Kwankwaso ya ziyarci tsohon Shugaban Kasa Obasanjo
Dan takarar Mataimakin Shugaban Kasa na jam’iyya NDC, Senata Rabiu Musa Kwankwaso ya kai ziyar girmamawa ga tsohon Shugaban Kasa Olusegun Obasanjo a daren...
Gwamnan Kano ya kafa kwamitin bincike kan mutuwar daliba a makarantar...
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya amince da kafa kwamitin binciken domin binciken abin da ya yi sanadiyyar mutuwar daliba a sakandiren St. Louis da...
2027: Gwamna Yusuf ya nemi goyon bayan sake zaben Tinubu
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya yi kira ga al-ummar jihar da su cigaba da goyon bayan Shugaba Bola Ahmed Tinubu, yana...
‘Safarar Miyagun Kwayoyi’: Kotu ta dage shari’ar da matar da aka...
‘Babbar Kotun Tarayya da ke Kano ta dage ci gaba da shari’ar da wata mata ‘yar asalin Jihar Kano da aka zarge ta bisa...
Gwamnatin Kano ta rufe makarantun horar da ma’aikatan lafiya biyu saboda...
Gwamnatin Jihar Kano ta rufe makarantun horar da ma’aikatan lafiya masu zaman kansu guda biyu da ke aiki ba bisa ka’ida ba a Karamar...






























































