Home Tags SIYASA

Tag: SIYASA

Babu wani zabi mai inganci da ya bayyana gabanin zaben 2027...

0
Daraktan Cibiyar Nazarin Dimokuradiyya ta Aminu Kano da ke Jami’ar Bayero Kano, Farfesa Habu Mohammed Fagge, ya bayyana damuwarsa kan halin da siyasar Najeriya...

Atiku ya yi zargin ana shirya wata sabuwar makarkashiya don hana...

0
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar ya yi zargi cewa akwai sabon shiri da wasu da ba a bayyana sunayen su ba a cikin...

Gwamnatin Kano ta himmatu wajen tabbatar da nasarar APC a duka...

0
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa Jihar Kano ta himmatu sosai wajen tabbatar da nasarar Jam’iyyar APC a duka matakai...

HOTUNA: Kwankwaso ya ziyarci tsohon Shugaban Kasa Obasanjo

0
Dan takarar Mataimakin Shugaban Kasa na jam’iyya NDC, Senata Rabiu Musa Kwankwaso ya kai ziyar girmamawa ga tsohon Shugaban Kasa Olusegun Obasanjo a daren...

2027: Gwamna Yusuf ya nemi goyon bayan sake zaben Tinubu

0
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya yi kira ga al-ummar jihar da su cigaba da goyon bayan Shugaba Bola Ahmed Tinubu, yana...

PRP ta karyata zargin sayar da fom din ‘yan takara ga...

0
Jam’iyyar PRP ta karyata zarge-zargen da ke cewa ta sayar da fom din takara na mutum 69 ga tsohon Gwamnan Jihar Kano Rabiu Musa...

Ekiti 2026: INEC ta dora kashi 83% na sakamako a rumbunta

0
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta dora sakamako 2,048 daga rumfunan zabe 2,445 a shafinta na kallon sakamako (IReV) har zuwa...

Dan tsohon mataimakin gwamnan Kano ya shigar da korafi ga ‘yan...

0
Mujahid Aminu Abdussalam Gwarzo, dan tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Aminu Abdussalam Gwarzo, ya gabatar da korafi ga Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano...

Abin da yasa muke son Peter Obi, Kwankwaso, da saura sa...

0
Jam’iyyar NDC ta bayyana dalilin da ya sa take bukatar duk ’yan takararta, ciki har da na shugaban kasa Peter Obi, mataimakinsa Rabiu Musa...

Dan Kwankwaso ya zama dan takarar mataimakin gwamna na NDC a...

0
Jam’iyyar NDC ta sanar da Mustapha Rabiu Kwankwaso a matsayin dan takarar mataimakin gwamnan Jihar Kano gabanin zaben gama gari na shekarar 2027 mai...

Yanzu-Yanzu: Kotun ta ba da umarnin cire ADC da sauran jam’iyyu...

0
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta baiwa Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) umarnin ta cire jam’iyyar ADC da sauran jam’iyyun siyasa 4 daga...

Yanzu-Yanzu: ADC ta zabi Amaechi a matsayin abokin takarar Atiku

0
Jam’iyyar hadaka ta ADC ta zabi tsohon Gwamnan Jihar Ribas kuma tsohon Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, a matsayin abokin takarar tsohon Mataimakin Shugaban Kasa...

Dan Majalisar Tarayya daga Gombe, Yaya Tongo ya rasu

0
Dan majalisar wakilai mai wakiltar kananan hukumomin Kwami/Funakaye da Gombe, Yaya Tongo, ya rasu a Abuja.Tongo, wanda ya lashe zaben Dan Majalisar Tarayya a...

Babu alfarmar da Peter Obi da Kwankwaso su ke yi wa...

0
Jagoran Jam’iyyar NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya aike da gargadi mai tsauri ga magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, Peter...

Obi ya nemi Okonkwo ya biya shi Naira biliyan 5 tare...

0
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi ya nemi diyya Naira biliyan 5 da neman gafara a fili daga dan wasan kwaikwayo...

Iyabo Obasanjo ta fice daga APC saboda zargin rashin adalci

0
Tsohuwar ‘yar takarar gwamna a jam’iyyar APC a Jihar Ogun kuma ‘yar tsohon Shugaba Olusegun Obasanjo, Farfesa Iyabo Obasanjo, ta fice daga jam’iyyar saboda...

PDP ta kafa kwamitocin sauraron korafe-korafe kan takaddamar zaben fidda gwani

0
Jam’iyyar PDP ta kafa kwamitocin da za su saurari kararraki domin magance koke-koke da korafe-korafen da suka taso daga zaben fidda gwani na kujerar...

Zabar Peter Obi a 2027 kamar zabar Tinubu ne – Kenneth...

0
Wani babban dan jam’iyyar ADC Kenneth Okonkwo, ya ce goyon bayan Peter Obi a zaben shugaban kasa na 2027 zai karfafa damar Shugaba Bola...

Yanzu-Yanzu Babachir Lawal ya fice daga ADC, ya zargi an yi...

0
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal, ya fice daga jam’iyyar ADC.A cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Litinin, Lawal ya zargi cewa...

Atiku ya gana da Hayatu-Deen bayan matsalar zaben fidda gwani na...

0
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya shiga ganawar sirri da abokin hamayyarsa, Hayatu-Deen, a gidansa...
- Advertisement -