Home Tags SIYASA

Tag: SIYASA

Babu alfarmar da Peter Obi da Kwankwaso su ke yi wa...

0
Jagoran Jam’iyyar NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya aike da gargadi mai tsauri ga magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, Peter...

Obi ya nemi Okonkwo ya biya shi Naira biliyan 5 tare...

0
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi ya nemi diyya Naira biliyan 5 da neman gafara a fili daga dan wasan kwaikwayo...

Iyabo Obasanjo ta fice daga APC saboda zargin rashin adalci

0
Tsohuwar ‘yar takarar gwamna a jam’iyyar APC a Jihar Ogun kuma ‘yar tsohon Shugaba Olusegun Obasanjo, Farfesa Iyabo Obasanjo, ta fice daga jam’iyyar saboda...

PDP ta kafa kwamitocin sauraron korafe-korafe kan takaddamar zaben fidda gwani

0
Jam’iyyar PDP ta kafa kwamitocin da za su saurari kararraki domin magance koke-koke da korafe-korafen da suka taso daga zaben fidda gwani na kujerar...

Zabar Peter Obi a 2027 kamar zabar Tinubu ne – Kenneth...

0
Wani babban dan jam’iyyar ADC Kenneth Okonkwo, ya ce goyon bayan Peter Obi a zaben shugaban kasa na 2027 zai karfafa damar Shugaba Bola...

Yanzu-Yanzu Babachir Lawal ya fice daga ADC, ya zargi an yi...

0
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal, ya fice daga jam’iyyar ADC.A cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Litinin, Lawal ya zargi cewa...

Atiku ya gana da Hayatu-Deen bayan matsalar zaben fidda gwani na...

0
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya shiga ganawar sirri da abokin hamayyarsa, Hayatu-Deen, a gidansa...

El-Rufai ya samu tikitin yin takarar Majalisar Wakilai na ADC a...

0
Dan Majalisar Wakilai, Bello El-Rufai, ya lashe zaben fidda gwani na jam’iyyr ADC na kujerar karamar hukumar Kaduna ta Arewa ba tare da wani...

Jerin sunayen ‘yan takarar maslaha a NDC ta Kano a zaben...

0
Jam’iyyar NDC ta fitar da jerin ’yan takarartar maslaha gabanin babban zaben 2027 a Jihar Kano, inda ta bayyana tsohon mataimakin gwamna Aminu Abdussalam...

Zargin yi wa Jam’iyya zagon kasa: APC ta dakatar da Sanata

0
Jam’iyyar APC ta dakatar da sanatan da ke wakiltar yankin Kogi ta Gabas, Jibrin Isah Echocho, bisa zargin ayyuka da suka saba wa muradun...

Kwankwaso Ya Sanar Da Gwarzo A Matsayin Dan Takarar Gwamnan NDC,...

0
Tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma Jagoran Sabuwar Jam’iyyar NDC, Rabiu Musa Kwankwaso, ya sanar da tsohon Mataimakin Gwamna, Aminu Abdussalam Gwarzo, a matsayin dan...

NDC ta sanya ranar gudanar da zaben fidda gwanin shugaban kasa...

0
Jam’iyyar NDC ta sanya ranar 29 ga Mayu 2026 don gudanar da zaben fidda gwanin shugaban kasa, gwamna, majalisar kasa da majalisun jihohi a...

Kano: Kwankwaso Na Shirin Gabatar da Abdussalam a Matsayin Dan Takarar...

0
Sai dai idan a samu wani sauyi na karshe, JagoranKwankwasiyya, Rabiu Kwankwaso, zai gabatar da tsohon mataimakin gwamnan Jihar Kano, Aminu Abdussalam, a matsayin...

Atiku ya lashe zaben fidda gwanin shugaban kasa na ADC

0
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar ya zama dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC a zaben 2027.An sanar da sakamakon ne ranar Laraba...

0
Tsohon Ministan Sadarwa, Isa Ali Ibrahim Pantami, ya shiga jam’iyyar PDP a hukumance, sannan ya samu tikitin takarar gwamnan jam’iyyar a zaben 2027 a...

Tsohon IGP Adamu ya fice daga APC bayan ya sha kaye...

0
Tsohon Babban Sufeto Janar na ‘Yan Sanda (IGP), Mohammed Adamu, ya fice daga jam’iyyar APC.Adamu dan takara ne a zaben fidda gwanin gwamnan APC...

Dalhatu ya doke dan Abacha, ya samu tikitin gwamnan PDP a...

0
Muhammad Sani Abacha, da ga tsohon shugaban mulkin soja, marigayi Janar Sani Abacha, ya sha kaye a zaben fidda gwanin gwamna na Jam’iyyar PDP...

2027: ADC Tsagin Bashir ya zabi Kachikwu a matsayin dan takarar...

0
Wani bangare na jam'iyyar ADC karkashin jagorancin Abdulkadir Bashir ya zabi Dumebi Kachikwu a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar a zaben 2027.Kamfanin...

2027: Dan Sule Lamido Ya Samu Tikitin Takarar Gwamna na PDP...

0
Jam’iyyar PDP ta ayyana Alhaji Mustafa Sule Lamido, dan tsohon gwamnan Jigawa, a matsayin wanda ya samu tikitin jam’iyyar na takarar kujerar gwamna a...

Malami ya zama dan takarar gwamnan ADC a Kebbi

0
ADC a Jihar Kebbi ta tabbatar da tsohon Ministan Shari’a na Tarayya, Abubakar Malami, a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.Wannan na...
- Advertisement -