Home Tags SIYASA

Tag: SIYASA

Gwamnan Kebbi ya sauya Mataimakin sa, ya zabi sabon abokin takara

0
Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, ya zabi Alhaji Ibrahim Augie a matsayin abokin takararsa na zaben gwamnan 2027, inda ya sauya Mataimakin Gwamna na...

2027: Gwamnoni da ke dogaro da magudin zabe za su yi...

0
Dan takarar Mataimakin Shugaban Kasa na jam’iyyar NDC, Sanata Rabiu Kwankwaso, ya ce wasu gwamnoni da ke neman sake tsayawa takara amma suna dogaro...

‘Yan sanda sun kama kwamishinan muhalli na Osun kan harbi a...

0
Rundunar 'yan sanda ta Jihar Osun ta kama Kwamishinan Muhalli na jihar, Mayowa Adejoorin, bisa zargin harba bindiga da ya haddasa hargitsa a taron...

Rahoto na Musamman: Me ya sa wakokin siyasa ya kamata su...

0
Wakokin siyasa sun kasance wani bangare na dimokuradiyyar Najeriya tun bayan samuwar siyasar jam'iyyu. Sun taimaka wajen wayar da kan masu kada kuri'a, bayyana...

‘Yan sanda sun kama Sakataren Gwamnatin Osun da wasu 5

0
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Osun ta kama tare da tsare Sakataren Gwamnatin Jihar Osun, Teslim Igbalaye, tare da wasu mutane 5 bayan sun kai...

Kotun Daukaka Kara ta soke hukuncin da ya umarci soke rijistar...

0
Kotun Daukaka Kara dake Abuja ta soke hukuncin da Babbar Kotun Tarayya ta bayar na soke rijistar jam’iyyar ADC, Accordda sauran jam’iyyu 3.Kotun daukaka...

Tsohon dan takarar mataimakin gwamna a PDP Danbatta ya yi alkawarin...

0
Tsohon dan takarar mataimakin gwamnan Jihar Kano na jam’iyyar PDP a zaben shekarar 2023, Dr. Yusuf Bello Danbatta, ya yi alkawarin yin aiki tare...

Jam’iyyar PDP tsagin Turaki ta lashi takobin daukaka kara kan hukuncin...

0
Kwamitin Aiki na Riko na Kasa (INWC) na jam'iyyar (PDP) ya bayyana cewa zai daukaka kara kan hukuncin da Babbar Kotun Tarayya dake Abuja...

Shekarau da A.A. Zaura sun yi ganawar sirri a Abuja

0
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau da jigo a jam’iyyar APC, Alhaji Abdulsalam Abdulkarim Zaura, wanda aka fi sani da A.A. Zaura, sun...

2027: Gwamna Yusuf ya gwangwaje magoya bayan APC da filaye 1,540...

0
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya raba filaye 1,540 tare da tallafin kudi naira miliyan 100 ga shugabannin Kungiyar ‘Yan Akwati na...

2027: Gwamna Yusuf ya sake zabar Garo a matsayin mataimakinsa a...

0
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanar da zabar mataimakin sa, Alhaji Murtala Sule Garo, a matsayin abokin takararsa na zaben gwamnan...

Kano: JIBWIS Ta bayyana goyon baya ga Gwamna Yusuf a wa’adi...

0
Kungiyar Jama’atu Izalatul Bidi’a Wa Iqamatis Sunnah (JIBWIS) rashen jihar Kano, ta bayyana goyon bayanta ga takarar Gwamna Abba Kabir Yusuf a wa’adin mulki...

Babu wani zabi mai inganci da ya bayyana gabanin zaben 2027...

0
Daraktan Cibiyar Nazarin Dimokuradiyya ta Aminu Kano da ke Jami’ar Bayero Kano, Farfesa Habu Mohammed Fagge, ya bayyana damuwarsa kan halin da siyasar Najeriya...

Atiku ya yi zargin ana shirya wata sabuwar makarkashiya don hana...

0
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar ya yi zargi cewa akwai sabon shiri da wasu da ba a bayyana sunayen su ba a cikin...

Gwamnatin Kano ta himmatu wajen tabbatar da nasarar APC a duka...

0
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa Jihar Kano ta himmatu sosai wajen tabbatar da nasarar Jam’iyyar APC a duka matakai...

HOTUNA: Kwankwaso ya ziyarci tsohon Shugaban Kasa Obasanjo

0
Dan takarar Mataimakin Shugaban Kasa na jam’iyya NDC, Senata Rabiu Musa Kwankwaso ya kai ziyar girmamawa ga tsohon Shugaban Kasa Olusegun Obasanjo a daren...

2027: Gwamna Yusuf ya nemi goyon bayan sake zaben Tinubu

0
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya yi kira ga al-ummar jihar da su cigaba da goyon bayan Shugaba Bola Ahmed Tinubu, yana...

PRP ta karyata zargin sayar da fom din ‘yan takara ga...

0
Jam’iyyar PRP ta karyata zarge-zargen da ke cewa ta sayar da fom din takara na mutum 69 ga tsohon Gwamnan Jihar Kano Rabiu Musa...

Ekiti 2026: INEC ta dora kashi 83% na sakamako a rumbunta

0
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta dora sakamako 2,048 daga rumfunan zabe 2,445 a shafinta na kallon sakamako (IReV) har zuwa...

Dan tsohon mataimakin gwamnan Kano ya shigar da korafi ga ‘yan...

0
Mujahid Aminu Abdussalam Gwarzo, dan tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Aminu Abdussalam Gwarzo, ya gabatar da korafi ga Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano...
- Advertisement -