Tag: Shari’a
Yanzu-Yanzu: Kotu ta yanke wa ’yan ta’adda hudu da suka kai...
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Laraba ta yanke wa mambobin kungiyar ta’addanci ta Al-Shabaab hudu hukuncin kisa ta hanyar rataya ke...
Kotu ta jinkirta yanke hukunci kan shari’ar cin hancin Naira biliyan...
Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Maitama Abuja, a ranar Talata ta jinkirta yanke hukunci kan wani roko da aka nemi ta dakatar da...
Yanzu-Yanzu: Kotu ta bada belin Nasir El-Rufai kan miliyan 100
Alkalin Babbar Kotun Tarayya dake Abuja, Mai Shari'a Joyce Abdulmalik, a ranar Litinin ta bada belin tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai kan kudi...
Gwamnatin Kano ta nuna damuwa kan yadda ake amfani da umarnin...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana damuwa kan abin da ta kira yawaitar amfani da umarnin kotu wajen neman mallakar dukiyar jama’a, tana gargadin cewa...
Gwamnatin Kano ta kori Lauyan Jiha kan zargin kirkirar takardu da...
Ma’aikatar Shari’a ta Jihar Kano ta kori Lauyan Jiha Mustapha Nura-Muhammad kan zargin kirkirar takardu, cin zarafin mukami, da rashin da’a a aiki.Hakan na...














































