Home Tags APC

Tag: APC

APC ta dage zaben fidda gwanin gwamna na Kwara

0
Kwamitin Gudanarwar APC na Kasa ya dage zaben fidda gwanin gwamna a Kwara zuwa ranar Juma’a.Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa (NAN) ya ruwaito cewa...

Rivers: Fubara ya janye daga zaben fidda gwanin gwamna a APC

0
Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya sanar da janyewarsa daga zaben fidda gwanin gwamna a jam’iyyar APC a jihar.Fubara ya bayyana haka ne a...

Pantami ya janye daga zaben fidda gwanin gwamna a APC

0
Dan takarar gwamna a jam’iyyar APC a Jihar Gombe, Isa Ali Ibrahim Pantami, ya janye daga shiga zaben fidda gwanin gwamna a jam’iyyar da...

Gwamna Yahaya ya samu tikitin Sanatan Gombe ta Arewa

0
Gwamnan Jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya samu tikitin tsayawa takara a jam’iyyar APC na Sanatan yankin Arewacin Gombe a zaben a 2027.Jam’iyyar APC ta...

Al’ummar Bichi sun zama misali da irin goyon baya mai yawa...

0
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana goyon bayansa ga neman sake tsayawa takaarr dan majalisar wakilai mai wakiltar karamar hukumar Bichi, Hon. Abubakar Kabir...

Zaben Fidda Gwanin APC: Barau ya zama dan takarar Sanatan Kano...

0
An tabbatar da Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin, a matsayin dan takarar jam’iyyar APC a yankin Kano ta Arewa gabanin babban zaben...

Zaben Fidda Gwanin APC: Yero, Shehu Sani, Katung sun samu tikitan...

0
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Ramalan Mukhtar Yero, Sanata Shehu Sani, da Sanata Sunday Katung sun yi nasara a zaben fidda gwanin Sanatoci na jam’iyyar...

APC Plateau: Kwamiti ya karyata sakamakon da aka fitar a baya,...

0
Shugabar Kwamitin Zaben Fidda Gwanin Jam'iyyar APC na Jihar Plateau, Stella Okotete, ta karyata sakamakon da aka fitar a baya na zaben fidda gwanin...

Zaben Fidda Gwani: APC ta fitar da jerin ‘yan takarar Sanatan...

0
Jam’iyyar APC ta fitar da jerin sunayen ‘yan takarar Sanatan da ba a amince su shiga zaben fidda gwanin jam’iyyar ba.An fitar da jerin...

Gwamna Yusuf ya sulhunta ‘yan siyasa biyu na Kano

0
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, a ranar Lahadi ya shiga tsakani a rikicin siyasar da ya barke tsakanin Hon. Kabiru Alhassan Rurum da...

Zaben Fidda Gwanin APC: Dan Janar Abdulsalami ya samu tikitin majalisar...

0
Adamu Abubakar, dan tsohon Shugaban Kasa Abdulsalami Abubakar, ya lashe zaben fidda gwanin jam’iyyar APC na Dan Majalisar Wakilai na a Karamar Hukumar Chanchaga...

Yanzu-Yanzu: APC ta sauya ranar zaben fidda gwani na ‘yan Majalisar...

0
Jam’iyyar APC ta dage zaben fidda gwani na Majalisar Wakilai daga Juma’a, 15 ga Mayu, zuwa Asabar, 16 ga Mayu.Wannan zaben na daga cikin...

2027: Gwarzo ya janye daga takarar Kano ta Arewa, ya mara...

0
Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Kano kuma tsohon Karamin Ministan Gidaje da Raya Birane, Abdullahi Tijjani Muhammad Gwarzo, ya janye daga takarar Sanatan Kano ta...

2027: APC a shirye take ta gudanar da zaben fidda gwani...

0
Gwamna Mai Mala Buni na Jihar Yobe ya ce jam’iyyar APC ta kuduri aniyar gudanar da zaben fidda gwani na adalci, gaskiya da gaskiya...

APC ta ba Gwamna Yusuf damar tsayawa takara a karo na...

0
Jam’iyyar APC ta ba Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, damar tsayawa takara a wa'adi na biyu a zaben gwamna na shekarar 2027.Hakan na...

Gwamna Yusuf ya mika fam din takarar APC a matsayin dan...

0
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya mika fam din takararsa a hukumance ga Kwamitin Aiki na Kasa na APC a Abuja a matsayin dan takara...

DG na PGF ya musanta cire Uzodimma a matsayin shugaban gwamnonin...

0
Darakta-Janar na Progressive Governors Forum (PGF), Folorunsho Aluko, ya karyata rahotannin da ke cewa an cire Hope Uzodimma a matsayin shugaban kungiyar.A cikin wata...

Dan El-Rufai da wasu ‘yan majalisa hudu sun sauya sheka zuwa...

0
Dan tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, Hon. Bello El-Rufai, ya bar jam’iyya mai mulki ta APC ya koma jam’iyyar ADC.Kakakin Majalisar Wakilai, Hon....

Sabon Mataimakin Gwamna Garo ya shiga ofis

0
Sabon Mataimakin Gwamnan Kano, Alhaji Murtala Sule Garo, ya fara aiki a hukumance, inda ya yi alkawarin tabbatar da samar da ci gaba da...

‘Yan Majalisa 17 sun fice daga ADC zuwa NDC, daya ya...

0
Majalissar Wakilai a ranar Talata ta shaida ficewar ‘yan majalisa da dama yayin da akalla ‘yan majalisa 17 suka sanar da ficewarsu daga ADC...
- Advertisement -