Home Tags APC

Tag: APC

Tsohon dan takarar mataimakin gwamna a PDP Danbatta ya yi alkawarin...

0
Tsohon dan takarar mataimakin gwamnan Jihar Kano na jam’iyyar PDP a zaben shekarar 2023, Dr. Yusuf Bello Danbatta, ya yi alkawarin yin aiki tare...

Hanga da Gaya sun ziyarci Tinubu yayin da jita-jitar sauya sheka...

0
Sanata Rufai Hanga, wanda ke wakiltar Kano ta Tsakiya, ya gana da Shugaba Bola Ahmed Tinubu a Fadarsa da ke Abuja a ranar Lahadi....

Tsohon Minista Tuggar ya ki amincewa da dan takarar gwamnan APC

0
Tsohon Ministan Harkokin Kasashen Wajen, Ambasada Yusuf Tuggar, ya sake jaddada mubaya’arsa da jajircewarsa ga jam’iyyar APC.Ya kuma ki amincewa da ayyana tsohon Gwamna...

Shekarau da A.A. Zaura sun yi ganawar sirri a Abuja

0
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau da jigo a jam’iyyar APC, Alhaji Abdulsalam Abdulkarim Zaura, wanda aka fi sani da A.A. Zaura, sun...

Atiku ya yi zargin ana shirya wata sabuwar makarkashiya don hana...

0
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar ya yi zargi cewa akwai sabon shiri da wasu da ba a bayyana sunayen su ba a cikin...

Gwamna Yusuf ya yi wa Sakataren Jam’iyyar APC na Kasa ta’aziyya...

0
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya mika sakon ta’aziyya ga Sakataren Jam’iyyar APC na Kasa, Sanata Surajudeen Ajibola Basiru, bisa rasuwar mahaifiyarsa...

Zaben cike gurbi gwaji ne na nasarar APC a 2027 –...

0
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana sakamakon zaben cike gurbin Dawakin Kudu da Warawa na Majalisar Tarayya a matsayin gwaji na...

Tinubu, Inuwa da Gwamna sun yi ganawar sirri kan makomar Gombe

0
Shugaba Bola Ahmed Tinubu a ranar Asabar ya yi ganawar sirri da Gwamnan Jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya da dan takarar gwamnan Jam’iyyar APC...

Dan takarar APC ya lashe zaben cike gurbin Majalisar Tarayya a...

0
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta ayyana dan takarar Jam’iyyar APC, Rabiu Shuaibu, a matsayin wanda ya lashe zaben cike gurbin...

INEC ta ayyana Oyebanji a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan...

0
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta ayyana dan takarar Jam’iyyar APC, Gwamna Biodun Oyebanji, a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan...

Ekiti 2026: INEC ta dora kashi 83% na sakamako a rumbunta

0
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta dora sakamako 2,048 daga rumfunan zabe 2,445 a shafinta na kallon sakamako (IReV) har zuwa...

Iyabo Obasanjo ta fice daga APC saboda zargin rashin adalci

0
Tsohuwar ‘yar takarar gwamna a jam’iyyar APC a Jihar Ogun kuma ‘yar tsohon Shugaba Olusegun Obasanjo, Farfesa Iyabo Obasanjo, ta fice daga jam’iyyar saboda...

APC ta barranta kanta da jerin sunayen ’yan takarar sanata da...

0
Jam’iyyar APC ta barranta kanta da wani jerin sunayen ’yan takarar sanata da ake cewa na jam’iyyar ne da ke yawo a shafukan sada...

Zargin yi wa Jam’iyya zagon kasa: APC ta dakatar da Sanata

0
Jam’iyyar APC ta dakatar da sanatan da ke wakiltar yankin Kogi ta Gabas, Jibrin Isah Echocho, bisa zargin ayyuka da suka saba wa muradun...

0
Tsohon Ministan Sadarwa, Isa Ali Ibrahim Pantami, ya shiga jam’iyyar PDP a hukumance, sannan ya samu tikitin takarar gwamnan jam’iyyar a zaben 2027 a...

Tsohon IGP Adamu ya fice daga APC bayan ya sha kaye...

0
Tsohon Babban Sufeto Janar na ‘Yan Sanda (IGP), Mohammed Adamu, ya fice daga jam’iyyar APC.Adamu dan takara ne a zaben fidda gwanin gwamnan APC...

Shugaban ma’aikatan shugaban APC na kasa ya sauya sheka zuwa NDC

0
Hon. Mustapha Bala Dawaki, Shugaban Ma’aikata ga Shugaban Jam’iyyar APC, Farfesa Nentawe Goshwe Yilwatda, ya fice daga jam’iyyar mai mulki ya koma NDC.Solacebase ta...

Kungiyar Pantamiyya ta bayyana goyon baya ga Gwamna, ta yi kira...

0
Kungiyar Pantamiyya ta bayyana goyon bayanta ga burin takarar gwamna na dan takarar jam'iyyar APC a Jihar Gombe, Dakta Jamil Isyaku Gwamna, gabanin babban...

Dan Ganduje ya bayyana aniyar tsayawa takarar Majalisar Wakilai a NDC...

0
Abdulaziz Umar Ganduje, dan tsohon Shugaban Jam’iyyar APC na Kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar kujerar Majalisar Wakilai mai wakiltar...

Tuggar ya yi rashin nasara a zaben fidda gwanin gwamna na...

0
Tsohon Ministan Harkokin Wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar, ya yi rashin nasara a kokarinsa na samun tikitin takarar gwamna a jam’iyyar APC a zaben...
- Advertisement -