Tag: Tinubu
Tinubu ya taya sabon Mataimakin Gwamnan Kano Murtala Garo murna
Shugaba Bola Tinubu ya taya Murtala Sule Garo murna kan rantsar da shi a matsayin sabon Mataimakin Gwamnan Jihar Kano da aka yi.SolaceBase ta...
Tinubu ya sauya jadawalin ziyarar kasashen Faransa, Kenya, Ruwanda
Shugaba Bola Tinubu ya sauya ranar fara tafiyarsa kasashen uku zuwa ranar Lahadi, maimakon Asabar kamar yadda aka sanar a baya.Bayyana samun sauyi na...
Tinubu zai bar Abuja ranar Asabar don kai ziyara kasashe uku
Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja ranar Asabar don kai ziyarar aiki a kasashen Faransa, Kenya da Ruwanda.A sanarwa da mai baiwa Shugaban...
APC a Kano za ta mara wa Tinubu da Abba baya...
Masu ruwa da tsaki na Jam’iyyar APC a jihar Kano sun bayyana goyon bayansu a hukumance ga Bola Ahmed Tinubu a takarar shugabancin kasa...
Tinubu ya nada Odumegwu-Ojukwu ministar harkokin waje
Shugaba Bola Tinubu ya nada Misis Bianca Odumegwu-Ojukwu a matsayin ministar harkokin waje, bayan murabus din Amb. Yusuf Tuggar.Bayanin hakan na kunshe ne a...
Tinubu ya sauke shugaban NMDPRA bayan wata hudu da nadinsa, ya...
Shugaba kasa Bola Tinubu ya amince da sauke Saidu Mohammed daga mukamin babban jami’in zartarwa na hukumar kula da harkokin man fetur na tsakiya...
Yanzu-Yanzu: Faleke ya karbi fom din sake tsayawa takara na Naira...
Dan majalisar tarayya mai wakiltar karamar hukumar Ikeja, James Faleke, ya karbi fom din nuna sha’awa da na tsayawa takara a jam’iyyar APC a...
Tinubu na neman amincewa ya ciyo sabon bashin Dala miliyan 516
Shugaban kasa Bola Tinubu na neman amincewa ya ciyo sabon bashin Dalar Amurika miliyan dari biyar da goma shashida, don gyaran babbar hanyar Sokoto-Badagy...
Tinubu ya yi sabbin nade-nade a bangaren ilimi
Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da sabbin nade-nade a bangarorin ilimi ciki harda hukumar dake shirya jarrabawar kammala sakandire ta kasa (NECO) da...
Adelabu zai sauka daga mukaminsa na ministan lantarki
Mashawarci na musamman ga ministan kan yada labarai da wulda da Juma'a, Tunji Bolaji ne ya sanar da matsayar ministan, inda yace ministan lantarkin...
Yanzu-yanzu: Tinubu ya sauke ministoci biyu
Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da sake fasalin majalisar zartarwa, inda ya cire ministan kudi hadin gwiwa da tattalin, Wale Edun da ministan...
Rikicin jihar Rivers: APC ta goyi bayan Tinubu kan ayyana dokar...
Sakataren Jam’iyyar APC na kasa, Ajibola Basiru, ya yi maraba da ayyana dokar ta-baci da shugaba Bola Tinubu ya yi a jihar Rivers.Kamfanin Dillancin...
Tinubu ya amince da sauya sunan Jami’ar Ilimi ta Tarayya a...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya canza sunan Jami’ar Ilimi ta tarayya da ke Kano zuwa Jami’ar Ilimi ta Yusuf Maitama Sule.Wata sanarwa da...
Tinubu ya nada sabon shugaban hukumar lura da masu yiwa ƙasa...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada Birgediya Kunle Nafiu a matsayin sabon Darakta-Janar na hukumar kula da masu yi wa kasa hidima (NYSC).Bri....
Tinubu ya taya El-Rufai murnar cika shekaru 65, ya yaba da...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya taya tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai murnar cika shekaru 65 a duniya, inda ya bayyana shi a matsayin...
Dalilin da ya sa Atiku ba zai iya zama shugaban kasa...
Tsohon kakakin yakin neman zaben Peter Obi, Dr. Doyin Okupe, ya bayyana cewa bai dace Alhaji Atiku Abubakar ya tsaya takara a 2027 ba,...
Ba gudu ba ja da baya game sabuwar dokar haraji –...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana kudirin gwamnatinsa na ci gaba da aiwatar da gyare-gyaren haraji, yana mai jaddada muhimmancinsu ga inganta tattalin...
Tinubu: Ba na nadama kan cire tallafin mai—Dole ne don gyaran...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kare matakin gwamnatinsa na cire tallafin mai, yana cewa ya zama wajibi don tabbatar da daidaiton tattalin arzikin...
Tinubu zai tafi Afirka ta Kudu daga Faransa don taron hadin...
Shugaban ƙasa Bola Tinubu zai bar ƙasar Faransa a ranar Litinin zuwa birnin Cape Town, Afirka ta Kudu, don jagorantar zaman taron hadin gwiwa...
Firaministan Indiya Modi ya gana da Tinubu a fadar Aso Rock
Firaministan Indiya, Narendra Modi, ya ziyarci Fadar Shugaban Kasa ta Aso Rock a ranar Lahadi a yayin ziyarar aikinsa zuwa Najeriya.Shugaban kasa Bola Ahmed...

























































