Home Tags Tinubu

Tag: Tinubu

12 ga Yuni: Tinubu ya karrama Sakataren Yada Labaran jam’iyyar NDC...

0
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya karrama fitattun ‘yan gwagwarmayar dimokuradiyya da masu fafutuka saboda gudummawar da suka bayar ga tsarin dimokuradiyyar Najeriya.Daga cikin wadanda...

Jerin Sunaye: Tinubu ya ba ‘yan gwagwarmayar 12 ga Yuni lambobin...

0
Shugaba Bola Tinubu a ranar Juma’a ya sanar da sake farfado da Cibiyar Nazarin Man Fetur da ke Kaduna da kuma sauya sunan ta...

Tinubu ya sauya sunan Cibiyar Man Fetur ta Kaduna zuwa sunan...

0
Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan Cibiyar Nazarin Man Fetur dake Kaduna, zuwa Jami’ar Kimiyyar Geoloji da Fasahar Injiniya ta Janar Shehu Musa Yar’Adua.Tinubu...

Gwamnatin Tarayya ta karbi ‘yan Najeriya 270 da suka dawo daga...

0
Gwamnatin Tarayya, ta hannun Hukumar Bada Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA), ta karbi ‘yan Najeriya 270 da suka dawo daga kasar Afirka ta Kudu...

Ba za mu mika wuya ga tsoratarwar ‘yan ta’adda ba –...

0
Shugaba Kasa Bola Tinubu ya sake jaddada kudurin gwamnatinsa na ci gaba da yaki da rashin tsaro da tabbatar da sakin duk wadanda ake...

Shugaba Tinubu zai yi jawabi ga Majalisar Kasa a ranar Dimokuradiyya

0
Shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi ga Hadakar Zaurukan Majalisun Kasa a ranar 12 ga Yuni a matsayin wani bangare cikin bukukuwan cika shekaru...

Garkuwa: Tinubu ya amince da daukar mutum 1,000 masu tsaron daji...

0
Shugaba Bola Tinubu ya amince da daukar mutum 1,000 na masu tsaron daji a Jihar Oyo a matsayin wani bangare na matakan karfafa tsaro...

Kwankwaso ya karyata batun yin aiki don sake zaben Tinubu a...

0
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Kwankwaso, ya musanta zargin da ake masa na cewa yana aiki don sake zaben Shugaba Bola Ahmed Tinubu gabanin...

Tinubu ya nada sabon Shugaba a hukumar JAMB

0
Shugaba Bola Tinubu ya nada Prof. Segun Aina a matsayin sabon Rijista na Hukumar Shirya Jattabawar Shiga Jami'a da Manyan Makarantun gaba da Sakendire...

Kwankwaso aiki yake yi a boye don sake zaben Tinubu a...

0
Mai magana da yawun Gwamnan Jihar Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa, ya zargi tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, da yin aiki a boye...

Yadda aka zarge ni da shirin kashe Tinubu – Shettima

0
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, bayyana a jiya cewa wasu mutane sun yi kokarin haddasa sabani tsakaninsa da Shugaba Bola Tinubu watanni uku bayan...

Tinubu ya dawo Legas bayan kammala ziyatar kasashen Faransa, Kenya da...

0
Shugaba Bola Tinubu ya iso Legas a ranar Juma’a bayan kammala ziyar kasashe uku zuwa Faransa, Kenya da Ruwanda, wacce nufinta shi ne jawo...

Shugaba Tinubu ya isa Rwanda don halartar taron Manyan Jami’an Gudanar...

0
Shugaba Bola Tinubu ya isa Kigali a Rwanda a ranar Laraba, gabanin fara taron manyan jami'an gudanar da kamfanonin Afirka karo na 13 (Africa...

Ribadu na nan a matsayinsa na NSA– Majiya daga Fadar Shugaban...

0
Mai Baiwa Shugaban Kasa Shawara kan Tsaron (NSA), Mallam Nuhu Ribadu, bai yi murabus daga mukaminsa ba biyo bayan kirkirar Ofishin Mai Ba da...

Tinubu ya taya sabon Mataimakin Gwamnan Kano Murtala Garo murna

0
Shugaba Bola Tinubu ya taya Murtala Sule Garo murna kan rantsar da shi a matsayin sabon Mataimakin Gwamnan Jihar Kano da aka yi.SolaceBase ta...

Tinubu ya sauya jadawalin ziyarar kasashen Faransa, Kenya, Ruwanda

0
Shugaba Bola Tinubu ya sauya ranar fara tafiyarsa kasashen uku zuwa ranar Lahadi, maimakon Asabar kamar yadda aka sanar a baya.Bayyana samun sauyi na...

Tinubu zai bar Abuja ranar Asabar don kai ziyara kasashe uku

0
Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja ranar Asabar don kai ziyarar aiki a kasashen Faransa, Kenya da Ruwanda.A sanarwa da mai baiwa Shugaban...

APC a Kano za ta mara wa Tinubu da Abba baya...

0
Masu ruwa da tsaki na Jam’iyyar APC a jihar Kano sun bayyana goyon bayansu a hukumance ga Bola Ahmed Tinubu a takarar shugabancin kasa...

Tinubu ya nada Odumegwu-Ojukwu ministar harkokin waje

0
Shugaba Bola Tinubu ya nada Misis Bianca Odumegwu-Ojukwu a matsayin ministar harkokin waje, bayan murabus din Amb. Yusuf Tuggar.Bayanin hakan na kunshe ne a...

Tinubu ya sauke shugaban NMDPRA bayan wata hudu da nadinsa, ya...

0
Shugaba kasa Bola Tinubu ya amince da sauke Saidu Mohammed daga mukamin babban jami’in zartarwa na hukumar kula da harkokin man fetur na tsakiya...
- Advertisement -