Tag: Tinubu
Hanga da Gaya sun ziyarci Tinubu yayin da jita-jitar sauya sheka...
Sanata Rufai Hanga, wanda ke wakiltar Kano ta Tsakiya, ya gana da Shugaba Bola Ahmed Tinubu a Fadarsa da ke Abuja a ranar Lahadi....
Gwamnatin Kano za ta kafa masana’antu na cikin gida don karfafa...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya sanar da shirye-shiryen kafa masana’antu na cikin gida da cibiyoyin kasuwanci a wurare masu muhimmanci a...
Gwamna Yusuf ya ziyarci Shettima don taya shi murna kan zaben...
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kai ziyarar girmamawa ga mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, bayan zabensa a matsayin abokin takarar Shugaba...
An kama mutane 8 da suka yi garkuwa da daliban Oyo...
Shugaba Bola Tinubu ya yaba da nasarar da aka samu na ceto daliban makaranta da malamai da aka yi garkuwa da su a garin...
‘Yan Najeriya dake samun 60,000 sun fi wasu da suka yi...
Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai da Manufofi, Daniel Bwala, ya ce dan Najeriya da ke samun Naira 60,000...
Yanzu-Yanzu: Rikici ya barke a Majalisar Wakilai kan kudurin neman gayyatar...
Majalisar Wakilai ta shiga rudani a zamanta na ranar Laraba, bayan da ’yan majalisar suka samu sabani kan wani kuduri na neman gayyatar Shugaba...
Ba mu cancanci haka ba, mun yi maka kamfen, ka tabbatar...
Hajiya Asia El-Rufai, matar tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai, a ranar Talata ta roki Shugaba Bola Tinubu da ya tabbatar an yi wa...
Tinubu Ya Kaddamar da ayyukan Naira biliyan 137 na gyara hanyoyi...
Shugaban Kasa Bola Tinubu a ranar Asabar ya kaddamar da aikin gyara hanyoyin Bama zuwa Banki da Dikwa zuwa Gamboru zuwa Ngala a Jihar...
Atiku ya nemi a dakatar da Gbajabiamila, a binciki zargin cin...
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya dakatar da Shugaban Ma’aikatansa, Femi Gbajabiamila, kan zargin...
Zargin Bata Suna: Kotun ta bayar da belin Sowore kan kudi...
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Talata ta bayar da belin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar AAC, Omoyele Sowore, kan kudi...
Muhimman sauye-sauye da ya kamata ku sani game da gyaran da...
Shugaba Bola Tinubu ya amince da cikakken garanbawul ga Tsarin Hidimar Kasa (NYSC), wanda shi ne gyara na farko mai girma da aka yi...
Gwamnatin Kano ta himmatu wajen tabbatar da nasarar APC a duka...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa Jihar Kano ta himmatu sosai wajen tabbatar da nasarar Jam’iyyar APC a duka matakai...
2027: Gwamna Yusuf ya nemi goyon bayan sake zaben Tinubu
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya yi kira ga al-ummar jihar da su cigaba da goyon bayan Shugaba Bola Ahmed Tinubu, yana...
‘Ni ba na ganin yunwar da ’yan Najeriya ke gunaguni a...
Bayo Onanuga, Mataimaki na Musamman ga Shugaba Bola Tinubu a Bangaren Yada Labarai da Dabarun Sadarwa, ya ce da yawa daga cikin ’yan Najeriya...
Sowore ya hallara a kotu bayan bada umarnin kama shi
Omoyele Sowore, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar AAC, ya hallara a Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Litinin domin sauraron kararsa...
Tinubu, Inuwa da Gwamna sun yi ganawar sirri kan makomar Gombe
Shugaba Bola Ahmed Tinubu a ranar Asabar ya yi ganawar sirri da Gwamnan Jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya da dan takarar gwamnan Jam’iyyar APC...
(HOTUNA): Kungiyar Renewed Hope Youth Engagement ta rantsar da Dahir Hashim...
Kungiyar Renewed Hope Youth Engagement (RHYE) ta kaddamar masu gudanarwarta reshen Jihar Kanao tare da sauran masu gudanarwa na yankuna na Kano ta Tsakiya,...
Tinubu ya tsawaita wa’adin CGC Adeniyi tsawon watanni shida
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da karin wa’adi na karshe na tsawon watanni shida ga Shugaban Hukumar Hana Fasakwauri Adewale Adeniyi.Wa’adin farko na...
“Ka kunyatar da Najeriya”, Rarara da Davido sun yi musayar kalamai
Shahararren mawakin Hausa Dauda Adamu Kahutu wanda aka fi sani da Rarara, ya soki tauraruwar Afrobeats, Davido kan yadda ya daga batun daliban da...
12 ga Yuni: Tinubu ya karrama Sakataren Yada Labaran jam’iyyar NDC...
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya karrama fitattun ‘yan gwagwarmayar dimokuradiyya da masu fafutuka saboda gudummawar da suka bayar ga tsarin dimokuradiyyar Najeriya.Daga cikin wadanda...





























































