Tag: Tinubu
Zaben Osun: APC ta yi watsi da sakamakon INEC, ta bayyana...
Kungiyar yakin neman zaben gwamna ta jam’iyyar APC a Jihar Osun ta ki amincewa da sakamakon zaben gwamna na ranar 15 ga Agusta, tana...
Shekara 85: Babu shugaban da ya yi tasiri a Najeriya kamar...
Shugaba Bola Tinubu ya taya tsohon Shugaban Kasar Soja, Janar Ibrahim Babangida Mai Ritaya, murnar cika shekaru 85, inda ya bayyana shi a matsayin...
Shugaban karamar hukumar Kabo ya kori Sakataren Mulki da wasu mutum...
Shugaban Karamar Hukumar Kabo ta Jihar Kano, Lawan Najume Kabo, ya kore Sakataren mulki tare da wasu masu rike da mukaman siyasa guda hudu...
A kafa Tinubu yake tafiya zuwa ofis, sau daya kacal kuma...
Shugaban Hukumar Kudaden Shiga ta Kasa (NRS), Zacch Adedeji, ya bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu yana takawa da kafa zuwa ofishinsa kuma sau...
Majalisar Koli ta Tijjaniyya ta yi addu’ar zaman lafiya da kwanciyar...
Majalisar Koli ta Darikar Tijjaniyya ta Duniya ta yi addu'ar samun zaman lafiya, hadin kai da ci gaba a Nijeriya, gami da samun lafiyar...
Tinubu ya umarci EFCC da ta bude asusun Gwamnatin Jihar Osun
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya baiwa Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) umarnin da ta bude asusun bankin Gwamnatin Jihar Osun nan...
Bayan watanni shida, mutane 176 da aka sace a Kwara sun...
Gwamnatin Jihar Kwara a ranar Laraba ta sanar da cewa wadanda aka sace a lokacin harin da aka kai wa garuruwan Woro da Nuku...
Tinubu ya amince da karin albashin jami’an Sojin Najeriya
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da karin albashi daga kashi 30 zuwa 80 cikin dari ga jami'an Sojin Najeriya, inda kimanin jami'ai 250,000...
Hukumar zabe ta fitar da takardun cancantar Tinubu, Obi, Atiku da...
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) a ranar Asabar ta fara nuna bayanai na musamman na ‘yan takarar da jam’iyyun siyasa suka...
Tawagar Gwamnatin Tarayya ta gana da Gwamna Yusuf kan aikin jirgin...
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya karbi bakuncin tawagar daga Ma’aikatar Kudi ta Tarayya da kuma kamfanin gini na Mota-Engil Nigeria gabanin bikin kaddamar da...
Hanga da Gaya sun ziyarci Tinubu yayin da jita-jitar sauya sheka...
Sanata Rufai Hanga, wanda ke wakiltar Kano ta Tsakiya, ya gana da Shugaba Bola Ahmed Tinubu a Fadarsa da ke Abuja a ranar Lahadi....
Gwamnatin Kano za ta kafa masana’antu na cikin gida don karfafa...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya sanar da shirye-shiryen kafa masana’antu na cikin gida da cibiyoyin kasuwanci a wurare masu muhimmanci a...
Gwamna Yusuf ya ziyarci Shettima don taya shi murna kan zaben...
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kai ziyarar girmamawa ga mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, bayan zabensa a matsayin abokin takarar Shugaba...
An kama mutane 8 da suka yi garkuwa da daliban Oyo...
Shugaba Bola Tinubu ya yaba da nasarar da aka samu na ceto daliban makaranta da malamai da aka yi garkuwa da su a garin...
‘Yan Najeriya dake samun 60,000 sun fi wasu da suka yi...
Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai da Manufofi, Daniel Bwala, ya ce dan Najeriya da ke samun Naira 60,000...
Yanzu-Yanzu: Rikici ya barke a Majalisar Wakilai kan kudurin neman gayyatar...
Majalisar Wakilai ta shiga rudani a zamanta na ranar Laraba, bayan da ’yan majalisar suka samu sabani kan wani kuduri na neman gayyatar Shugaba...
Ba mu cancanci haka ba, mun yi maka kamfen, ka tabbatar...
Hajiya Asia El-Rufai, matar tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai, a ranar Talata ta roki Shugaba Bola Tinubu da ya tabbatar an yi wa...
Tinubu Ya Kaddamar da ayyukan Naira biliyan 137 na gyara hanyoyi...
Shugaban Kasa Bola Tinubu a ranar Asabar ya kaddamar da aikin gyara hanyoyin Bama zuwa Banki da Dikwa zuwa Gamboru zuwa Ngala a Jihar...
Atiku ya nemi a dakatar da Gbajabiamila, a binciki zargin cin...
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya dakatar da Shugaban Ma’aikatansa, Femi Gbajabiamila, kan zargin...
Zargin Bata Suna: Kotun ta bayar da belin Sowore kan kudi...
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Talata ta bayar da belin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar AAC, Omoyele Sowore, kan kudi...






























































