Home Tags Takara

Tag: takara

2027: Gwamna Yusuf ya sake zabar Garo a matsayin mataimakinsa a...

0
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanar da zabar mataimakin sa, Alhaji Murtala Sule Garo, a matsayin abokin takararsa na zaben gwamnan...

Gwamna Yusuf ya ziyarci Shettima don taya shi murna kan zaben...

0
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kai ziyarar girmamawa ga mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, bayan zabensa a matsayin abokin takarar Shugaba...

Kano: JIBWIS Ta bayyana goyon baya ga Gwamna Yusuf a wa’adi...

0
Kungiyar Jama’atu Izalatul Bidi’a Wa Iqamatis Sunnah (JIBWIS) rashen jihar Kano, ta bayyana goyon bayanta ga takarar Gwamna Abba Kabir Yusuf a wa’adin mulki...

Babu wani zabi mai inganci da ya bayyana gabanin zaben 2027...

0
Daraktan Cibiyar Nazarin Dimokuradiyya ta Aminu Kano da ke Jami’ar Bayero Kano, Farfesa Habu Mohammed Fagge, ya bayyana damuwarsa kan halin da siyasar Najeriya...

Atiku ya yi zargin ana shirya wata sabuwar makarkashiya don hana...

0
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar ya yi zargi cewa akwai sabon shiri da wasu da ba a bayyana sunayen su ba a cikin...

PRP ta karyata zargin sayar da fom din ‘yan takara ga...

0
Jam’iyyar PRP ta karyata zarge-zargen da ke cewa ta sayar da fom din takara na mutum 69 ga tsohon Gwamnan Jihar Kano Rabiu Musa...

Ekiti 2026: INEC ta dora kashi 83% na sakamako a rumbunta

0
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta dora sakamako 2,048 daga rumfunan zabe 2,445 a shafinta na kallon sakamako (IReV) har zuwa...

HOTUNA: An samu fitowar masu jefa kuri’a da fara tantancewa da...

0
An samu fitowar masu jefa kuri’a a rumfunan zabe daban-daban a Jihar Ekiti a ranar Asabar yayin da zaben gwamna na musamman ya fara...

Abin da yasa muke son Peter Obi, Kwankwaso, da saura sa...

0
Jam’iyyar NDC ta bayyana dalilin da ya sa take bukatar duk ’yan takararta, ciki har da na shugaban kasa Peter Obi, mataimakinsa Rabiu Musa...

Yanzu-Yanzu: Kotun ta ba da umarnin cire ADC da sauran jam’iyyu...

0
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta baiwa Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) umarnin ta cire jam’iyyar ADC da sauran jam’iyyun siyasa 4 daga...

Yanzu-Yanzu: ADC ta zabi Amaechi a matsayin abokin takarar Atiku

0
Jam’iyyar hadaka ta ADC ta zabi tsohon Gwamnan Jihar Ribas kuma tsohon Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, a matsayin abokin takarar tsohon Mataimakin Shugaban Kasa...

Babu alfarmar da Peter Obi da Kwankwaso su ke yi wa...

0
Jagoran Jam’iyyar NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya aike da gargadi mai tsauri ga magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, Peter...

Obi ya nemi Okonkwo ya biya shi Naira biliyan 5 tare...

0
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi ya nemi diyya Naira biliyan 5 da neman gafara a fili daga dan wasan kwaikwayo...

Rahoto Na Musamman: Idan zaben fidda gwani ya zama kasuwanci, shin...

0
Tsarin demokiradiyyar Najeriya na ci gaba da fuskantar matsaloli da ke ta maimaitawa, yayin da ake sa ran jam’iyyun siyasa su zama dandalin da...

Iyabo Obasanjo ta fice daga APC saboda zargin rashin adalci

0
Tsohuwar ‘yar takarar gwamna a jam’iyyar APC a Jihar Ogun kuma ‘yar tsohon Shugaba Olusegun Obasanjo, Farfesa Iyabo Obasanjo, ta fice daga jam’iyyar saboda...

PDP ta kafa kwamitocin sauraron korafe-korafe kan takaddamar zaben fidda gwani

0
Jam’iyyar PDP ta kafa kwamitocin da za su saurari kararraki domin magance koke-koke da korafe-korafen da suka taso daga zaben fidda gwani na kujerar...

Yanzu-Yanzu Babachir Lawal ya fice daga ADC, ya zargi an yi...

0
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal, ya fice daga jam’iyyar ADC.A cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Litinin, Lawal ya zargi cewa...

Atiku ya gana da Hayatu-Deen bayan matsalar zaben fidda gwani na...

0
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya shiga ganawar sirri da abokin hamayyarsa, Hayatu-Deen, a gidansa...

2027: Kwankwaso zai kasance abokin aiki a matsayin mataimakin shugaba kasa,...

0
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NDC, Mista Peter Obi, ya yi alkawarin cewa Sanata Rabiu Kwankwaso zai yi aiki a matsayin mataimakin shugaban...

El-Rufai ya samu tikitin yin takarar Majalisar Wakilai na ADC a...

0
Dan Majalisar Wakilai, Bello El-Rufai, ya lashe zaben fidda gwani na jam’iyyr ADC na kujerar karamar hukumar Kaduna ta Arewa ba tare da wani...
- Advertisement -