Tag: takara
Rahoto Na Musamman: Idan zaben fidda gwani ya zama kasuwanci, shin...
Tsarin demokiradiyyar Najeriya na ci gaba da fuskantar matsaloli da ke ta maimaitawa, yayin da ake sa ran jam’iyyun siyasa su zama dandalin da...
Iyabo Obasanjo ta fice daga APC saboda zargin rashin adalci
Tsohuwar ‘yar takarar gwamna a jam’iyyar APC a Jihar Ogun kuma ‘yar tsohon Shugaba Olusegun Obasanjo, Farfesa Iyabo Obasanjo, ta fice daga jam’iyyar saboda...
PDP ta kafa kwamitocin sauraron korafe-korafe kan takaddamar zaben fidda gwani
Jam’iyyar PDP ta kafa kwamitocin da za su saurari kararraki domin magance koke-koke da korafe-korafen da suka taso daga zaben fidda gwani na kujerar...
Yanzu-Yanzu Babachir Lawal ya fice daga ADC, ya zargi an yi...
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal, ya fice daga jam’iyyar ADC.A cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Litinin, Lawal ya zargi cewa...
Atiku ya gana da Hayatu-Deen bayan matsalar zaben fidda gwani na...
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya shiga ganawar sirri da abokin hamayyarsa, Hayatu-Deen, a gidansa...
2027: Kwankwaso zai kasance abokin aiki a matsayin mataimakin shugaba kasa,...
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NDC, Mista Peter Obi, ya yi alkawarin cewa Sanata Rabiu Kwankwaso zai yi aiki a matsayin mataimakin shugaban...
El-Rufai ya samu tikitin yin takarar Majalisar Wakilai na ADC a...
Dan Majalisar Wakilai, Bello El-Rufai, ya lashe zaben fidda gwani na jam’iyyr ADC na kujerar karamar hukumar Kaduna ta Arewa ba tare da wani...
Jerin sunayen ‘yan takarar maslaha a NDC ta Kano a zaben...
Jam’iyyar NDC ta fitar da jerin ’yan takarartar maslaha gabanin babban zaben 2027 a Jihar Kano, inda ta bayyana tsohon mataimakin gwamna Aminu Abdussalam...
Kwankwaso Ya Sanar Da Gwarzo A Matsayin Dan Takarar Gwamnan NDC,...
Tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma Jagoran Sabuwar Jam’iyyar NDC, Rabiu Musa Kwankwaso, ya sanar da tsohon Mataimakin Gwamna, Aminu Abdussalam Gwarzo, a matsayin dan...
NDC ta sanya ranar gudanar da zaben fidda gwanin shugaban kasa...
Jam’iyyar NDC ta sanya ranar 29 ga Mayu 2026 don gudanar da zaben fidda gwanin shugaban kasa, gwamna, majalisar kasa da majalisun jihohi a...
Kano: Kwankwaso Na Shirin Gabatar da Abdussalam a Matsayin Dan Takarar...
Sai dai idan a samu wani sauyi na karshe, JagoranKwankwasiyya, Rabiu Kwankwaso, zai gabatar da tsohon mataimakin gwamnan Jihar Kano, Aminu Abdussalam, a matsayin...
2027: ADC Tsagin Bashir ya zabi Kachikwu a matsayin dan takarar...
Wani bangare na jam'iyyar ADC karkashin jagorancin Abdulkadir Bashir ya zabi Dumebi Kachikwu a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar a zaben 2027.Kamfanin...
Malami ya zama dan takarar gwamnan ADC a Kebbi
ADC a Jihar Kebbi ta tabbatar da tsohon Ministan Shari’a na Tarayya, Abubakar Malami, a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.Wannan na...
Dan Ganduje ya bayyana aniyar tsayawa takarar Majalisar Wakilai a NDC...
Abdulaziz Umar Ganduje, dan tsohon Shugaban Jam’iyyar APC na Kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar kujerar Majalisar Wakilai mai wakiltar...
PDP ta zabi Kale Kawu a matsayin dan takarar gwamna na...
Jam’iyyar PDP a Jihar Kwara ta zabi Injiniya Kale Kawu a matsayin dan takarar gwamna na yar masalaja na babban zaben shekarar 2027.Tsohon Shugaban...
Tuggar ya yi rashin nasara a zaben fidda gwanin gwamna na...
Tsohon Ministan Harkokin Wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar, ya yi rashin nasara a kokarinsa na samun tikitin takarar gwamna a jam’iyyar APC a zaben...
Kakakin Majalisar Kwara ya zama dan takarar gwamna a APC
Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kwara, Mista Yakubu Danladi Saliu, ya lashe zaben fidda gwanin gwamna na jam’iyyar APC a jihar gabanin zaben 2027.Shugaban Kwamitin...
Mambobin APC a Yobe sun marawa Baba Malam Wali baya a...
Dubban mambobin jam’iyyar APC a Jihar Yobe sun bayyana goyon bayansu ga Baba Malam Wali bayan kammala zaben fidda gwanin gwamna na jam’iyyar gabanin...
Rivers: Fubara ya janye daga zaben fidda gwanin gwamna a APC
Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya sanar da janyewarsa daga zaben fidda gwanin gwamna a jam’iyyar APC a jihar.Fubara ya bayyana haka ne a...


























































