Tag: Kano
Kano za ta amfana da tallafin kudaden muhalli don magance matsalar...
Kwamitin Majalisar Wakilai kan Kudaden Muhalli, wanda dan majalisa daga Jihar Zamfara, Hon. Aminu Sani Jaji ke jagoranta, ya bayyana cewa Jihar Kano za...
Kotu ta hana CBN da wasu hukumomin tarayya rike kudin kananan...
Kotun koli ta jihar Kano ta bayar da umarnin hana wasu hukumomin tarayya tsaida ko rike kudaden da ake tura wa kananan hukumomi 44...
Kotun Kano ta tura wata ‘yar kasar Sin gidan gyaran hali...
Babbar Kotun Jihar Kano a ranar Talata ta bayar da umarnin tsare Zhang Qunfang, wata ‘yar kasar Sin, a gidan gyaran hali kan zargin...
Kotun ta umarci KANSIEC ta karɓi jerin yan takarar NNPP karkashin...
Kotun Tarayya da ke zaune a Kano ta umarci Hukumar Zaɓe ta Ƙananan Hukumomi ta Jihar Kano (KANSIEC) da ta karɓi jerin sunayen ƴan...
ASSOMEG ta yi ta’aziyya ga mai magana da yawun Gwamna Yusuf,...
Kungiyar Kafafen Yada Labarai ta Intanet ASSOMEG ta mika sakon ta’aziyya ga Malam Sanusi Bature, Babban Daraktan Yada Labarai da Yada Labarai na Gwamnan...
Gwamnan Kano ya jaddada kudurin gudanar da zaben kananan hukumomi a...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya gabatar da tutocin jam’iyyar NNPP ga ’yan takarar shugabancin kananan hukumomi 44 na jam’iyyar domin zaben...
Kibiya ya zama shugaban PDP a Kano
Jam'iyyar PDP ta zabi Yusuf Ado Kibiya a matsayin sabon shugaban jam'iyyar a KanoJaridar SolaceBase ta ruwaito cewa shugaban kwamitin zaben daga hedikwatar jam’iyyar...
Jami’an ‘yan sanda 5 sun mutu, 11 sun jikkata a wani...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta tabbatar da mutuwar jami’anta biyar sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya afku a garin Karfi da ke...
Kotu ta dakatar da jam’iyyu daga kawo tsaiko ga shirin zaben...
Wata babbar kotun jihar Kano karkashin mai shari’a Sunusi Ado Maaji, ta bayar da umarnin hana jam’iyyun APC, PDP, da wasu jam’iyyun siyasa 19,...
Jami’ar Khalifa Isyaku Rabiu ta fara daukar sabbin dalibai na shekarar...
Yanzu haka an bude tashar shigar da dalibai na shekarar 2024/2025 a Jami’ar Khalifa Isyaku Rabiu (KHAIRUN), Kano.A wata sanarwa da jami'ar ta fitar...
Ambaliya: Kano ta bawa jihar Borno gudummawar miliyan dari
Gwamnatin jihar Kano ta bada tallafin naira miliyan 100 domin tallafawa wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a jihar Borno.Kwamishinan Yada Labarai na Jihar Kano,...
Gwamnatin Kano ta sanya sabbin ranakun bude makarantun firare da sakandire
Gwamnatin jihar Kano ta amince da sabbin ranakun sake bude makarantu na gwamnati da masu zaman kansu na firamare da sakandire gaba na shekarar...
Hotuna: Yadda titin Tal’udu zuwa Gwarzo ya kasance, sakamakon haramtawa masu...
Hotuna: Nasara RadioYadda titin Tal'udu zuwa Gwarzo ya kasance a safiyar yau Laraba, kasancewar yana daya daga cikin titunan da gwamnatin jihar Kano ta...
NDLEA ta rufe gidan abincin da take zargin ana sayar da...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi a Najeriya ta NDLEA ta rufe wani gidan abinci da take zargin ana sayar da kayan maye...
Gwamnatin Jihar Kano ta gano wata ma’ajiyar da ake siyarwa da...
Gwamnatin jihar Kano bankadu wata ma’ajiya da aka ajiye gurbataccen taki mai yawan gaske a Gunduwawa dake karamar hukumar Gabasawa.Shugaban hukumar kare hakkin mai...
Labarai cikin hotuna: yadda kungiyar NLC ke gudanar da zanga-zanga a...
Kungiyar kwadago ta Najeriya ta soma gudanar da zanga-zanga a fadin kasar domin tilasta wa gwamnatin kasar biyan bukatun kungiyar Malaman Jami'o'i ta ASUU.Ga...
IPAC ta yi watsi da yunkurin kawo Yusuf Kolo a matsayin...
Gamayyar jam’iyun dake karkashin IPAC, reshan jihar Kano, ta yi watsi da yunkurin rundunar ‘yan sandan Najeriya, na kawo tsohon kwamandan rundunar dake yaki...
Tsadar taki ta tilastawa manoma a Kano komawa noman dawa
manoman masara a jihar Kano sun koma noman dawa ta ƙarfi da yaji saboda tsadar taki, maimakon masara da sauran amfanin gona.A wani rahoto...
Barazanar tsaro: An rufe hanyoyin da ake bi ana wuce wa...
Yanzu haka dai hanyoyin da ake bi ana wuce wa, ta kusa da gidajen ajiya da gyaran hali na unguwar Kurmawa dana Goron dutse...
2023: APC ta kaddamar da Shettima a matsayin wanda zai wa...
Jam’iyyar APC da dan takararta na shugaban kasa, Bola Tinubu a hukumance sun kaddamar da Sanata Kashim Shettima a matsayin dan takarar mataimakin shugaban...



























































