Home Tags Kano

Tag: Kano

Gwamnan Kano ya bukaci kwamishinonin da aka yiwa sauyin wuraren aiki...

0
 Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya umarci dukkan kwamishinonin da aka yi wa sauyin wuraren aiki da su kammala mika mulki da...

Kotu ta dage shari’ar zargin almundahana akan Ganduje zuwa watan Fabrairu 

0
 Kotun Jihar Kano ta tsayar da ranar 13 ga Fabrairu, 2025, domin sauraron dukkan koke-koke game da shari’ar zargin cin hanci da almundahana da...

Matsalar karancin kudi ta ta’azzara a jihohin Kaduna, Kano da Katsina

0
 Mazauna jihohin Kaduna, Kano, da Katsina suna fuskantar matsalar karancin kudi, wanda ya sa rayuwa ta yi wahala sosai.Wakilin NAN ya rawaito cewa matsalar...

Iyalin amarya sun bayyana dalilin sauya wurin daurin auren dan Barau...

0
Iyalin Maryam Nasir Ado Bayero, ‘yar Sarkin Bichi, Alhaji Nasir Ado Bayero, sun bayyana dalilin da ya sa aka sauya wurin daurin aurenta da...

BUK ta tsawaita wa’adin rajistar dalibai, ta amince da dakatar da...

0
Majalisar Jami’ar Bayero, Kano (BUK) ta tsawaita wa’adin rajista na tsawon makwanni shida ga daliban da suka rubuta jarabawar zangon farko ba tare da...

Dan uwan Kwankwaso ya maka Gwamna Yusuf a Kotu kan rikicin...

0
Wata sabuwar takaddama ta kunno kai tsakanin Gwamna Abba Kabir Yusuf da dan uwan Kwankwaso, Garba Musa Kwankwaso, game da batun raba fili a...

Obasanjo, Atiku, Shettima sun halarci daurin auren ‘yar Kwankwaso a Kano

0
 Tsohon Shugaban Kasa Olusegun Obasanjo, Atiku Abubakar, Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima, a ranar Asabar sun hallara a Jihar Kano domin daurin auren 'yar...

Kano za ta amfana da tallafin kudaden muhalli don magance matsalar...

0
Kwamitin Majalisar Wakilai kan Kudaden Muhalli, wanda dan majalisa daga Jihar Zamfara, Hon. Aminu Sani Jaji ke jagoranta, ya bayyana cewa Jihar Kano za...

Kotu ta hana CBN da wasu hukumomin tarayya rike kudin kananan...

0
Kotun koli ta jihar Kano ta bayar da umarnin hana wasu hukumomin tarayya tsaida ko rike kudaden da ake tura wa kananan hukumomi 44...

Kotun Kano ta tura wata ‘yar kasar Sin gidan gyaran hali...

0
Babbar Kotun Jihar Kano a ranar Talata ta bayar da umarnin tsare Zhang Qunfang, wata ‘yar kasar Sin, a gidan gyaran hali kan zargin...

Kotun ta umarci KANSIEC ta karɓi jerin yan takarar NNPP karkashin...

0
Kotun Tarayya da ke zaune a Kano ta umarci Hukumar Zaɓe ta Ƙananan Hukumomi ta Jihar Kano (KANSIEC) da ta karɓi jerin sunayen ƴan...

ASSOMEG ta yi ta’aziyya ga mai magana da yawun Gwamna Yusuf,...

0
Kungiyar Kafafen Yada Labarai ta Intanet ASSOMEG ta mika sakon ta’aziyya ga Malam Sanusi Bature, Babban Daraktan Yada Labarai da Yada Labarai na Gwamnan...

Gwamnan Kano ya jaddada kudurin gudanar da zaben kananan hukumomi a...

0
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya gabatar da tutocin jam’iyyar NNPP ga ’yan takarar shugabancin kananan hukumomi 44 na jam’iyyar domin zaben...

Kibiya ya zama shugaban PDP a Kano

0
Jam'iyyar PDP ta zabi Yusuf Ado Kibiya a matsayin sabon shugaban jam'iyyar a KanoJaridar SolaceBase ta ruwaito cewa shugaban kwamitin zaben daga hedikwatar jam’iyyar...

Jami’an ‘yan sanda 5 sun mutu, 11 sun jikkata a wani...

0
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta tabbatar da mutuwar jami’anta biyar sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya afku a garin Karfi da ke...

Kotu ta dakatar da jam’iyyu daga kawo tsaiko ga shirin zaben...

0
Wata babbar kotun jihar Kano karkashin mai shari’a Sunusi Ado Maaji, ta bayar da umarnin hana jam’iyyun APC, PDP, da wasu jam’iyyun siyasa 19,...

Jami’ar Khalifa Isyaku Rabiu ta fara daukar sabbin dalibai na shekarar...

0
Yanzu haka an bude tashar shigar da dalibai na shekarar 2024/2025 a Jami’ar Khalifa Isyaku Rabiu (KHAIRUN), Kano.A wata sanarwa da jami'ar ta fitar...

Ambaliya: Kano ta bawa jihar Borno gudummawar miliyan dari

0
Gwamnatin jihar Kano ta bada tallafin naira miliyan 100 domin tallafawa wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a jihar Borno.Kwamishinan Yada Labarai na Jihar Kano,...

Gwamnatin Kano ta sanya sabbin ranakun bude makarantun firare da sakandire

0
Gwamnatin jihar Kano ta amince da sabbin ranakun sake bude makarantu na gwamnati da masu zaman kansu na firamare da sakandire gaba na shekarar...

Hotuna: Yadda titin Tal’udu zuwa Gwarzo ya kasance, sakamakon haramtawa masu...

0
Hotuna: Nasara RadioYadda titin Tal'udu zuwa Gwarzo ya kasance a safiyar yau Laraba, kasancewar yana daya daga cikin titunan da gwamnatin jihar Kano ta...
- Advertisement -