Tag: ilimi
Jami’a ta fara binciken zargin cin zarafin jima’i da aka yi...
Hukumar gudanarwar Jami’ar Nnamdi Azikiwe (UNIZIK), Awka, Jihar Anambra, ta yi Allah-wadai da zargin kai wa wani malami hari a Sashen Nazarin Harshen Chanis,...
FUD ta bayyana dalilin sallamar malamar jami’ar
Jami'ar Tarayya ta Dutse (FUD) da ke Jihar Jigawa, ta musanta zargin keta hakkiin daukar ma'aikata, bata suna da kuma hana damar kare kai...
Masarautar Kano ta karyata bidiyon da ke yawo wanda ke danganta...
Masarautar Kano ta karyata jita-jitar da ke yawo cewa Sarki Muhammadu Sanusi II ya gaza cika sharuddan karatunsa na digirin lauya.Wani bidiyo dake yawo...
Jami’ar Bayero ta haramta cajin ababen hawa masu amfani da lantarki...
Jami'ar Bayero ta Kano (BUK) ta haramta cajinna babura da sauran motoci masu amfani da lantarki masu zaman kansu a harabar jami'ar.Jami'ar ta sanar...
Rahoto na musamman: Matsalar cin zarafin jima’i da taki ci taki...
Dambarwar da ta faru a kwanan nan da ta shafi Dr. Nasa’i Gwadabe na Jami’ar Northwest da ke Kano ta sake jawo hankalin jama’a...
Gwamnatin Tarayya ta dakatar da shirin sake duba Kudin rijistar Jarrabawar...
Gwamnatin Tarayya ta dakatar da shirin sake duba kudin rijista na jarrabawar Afirka ta Yamma (WASSCE) ta shekarar 2027 da kuma ta Kasa (NECO)...
Jihar Kano ta yi alkawarin ci gaba da tallafawal Ilimi yayin...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sake jaddada aniyar gwamnatinsa na ci gaba da kiyaye sauye-sauyen ilimi da aka fara a karkashin...
Gwamnatin Birtaniya ta yabi Kano kan matsayinta a fannin kashe kudi...
Gwamnatin Birtaniya ta yaba wa Gwamnatin Jihar Kano bayan jihar ta fito a matsayin gwamnatin jiha mafi fice wajen kashe kudi a fannin ilimi...
{Jerin Sunaye}: Jami’ar Jihar Kano ta kore dalibai 34, ta dakatar...
Jami’ar Northwest ta Kano, ta kori dalibai 34 bayan da aka sami hannusu a ayyukan da suka shafi satar jarabawa.Shugaban sashen hulda da jama’a...
Gwamnatin Kano ta rufe makarantun horar da ma’aikatan lafiya biyu saboda...
Gwamnatin Jihar Kano ta rufe makarantun horar da ma’aikatan lafiya masu zaman kansu guda biyu da ke aiki ba bisa ka’ida ba a Karamar...
KHAIRUN da Ma’aikatar Lafiya ta Kano sun sanya hannu kan MoU...
Jami’ar Khalifa Isyaku Rabiu da ke Kano (KHAIRUN), ta sanya hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna (Memorandum of Understanding) da Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Kano...
‘Yan uwan daliba a Kano na neman adalci kan mutuwarta bayan...
Damuwa da bakin ciki sun lullube iyalin wata yarinya mai shekaru 14, Maimuna Sani Yaro, wadda ake yi wa lakabi Nihal, wadda mutuwarta ta...
Gwamnatin Edo ta rufe makarantu saboda barazanar tsaro
Gwamnatin Jihar Edo ta ba da umarnin rufe makarantun sakandare 3 a Karamar Hukumar Akoko-Edo nan take sakamakon bayanan sirri da ke nuna an...
Kano, Tarayyar Turai da UNICEF sun kaddamar da shirin ilimi na...
Gwamnatin Jihar Kano, hadin gwiwar da Tarayyar Turai (EU) da kuma Asusun Tallafawa Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF) sun fara tsara shirin...
Garkuwa: NUT ta umurci malamai a Oyo su fara yajin aikin...
Kungiyar Malaman Kasa (NUT) ta umurci dukkan malamai a makarantun firamare da sakandare na gwamnati a Jihar Oyo su fara yajin aikin sai baba...
Gwamna Yusuf ya bayyana alhini kan rasuwar malamin sadarwa na BUK
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana bakin cikin sa matuka kan rasuwar fitaccen malamin sadarwa, Musa Adamu Labaran, wanda ya rasu...
Tinubu ya nada sabon Shugaba a hukumar JAMB
Shugaba Bola Tinubu ya nada Prof. Segun Aina a matsayin sabon Rijista na Hukumar Shirya Jattabawar Shiga Jami'a da Manyan Makarantun gaba da Sakendire...
Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da bada hutun Babbar Sallah ga...
Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Kano ta sanar da bada hutun Babbar Sallah ga dukkan makarantun firamare da sakandare na gwamnati da masu zaman kansu...
Gwamnatin Tarayya ta kafa fiye da cibiyoyin Ilimin Manya dubu takwas
Gwamnatin Tarayya ta ce ta kafa fiye da cibiyoyin ilimi dubu takwas a fadin kasar nan domin fadada samun ilimin manya da ilimin da...
Gwamna Radda ya baiwa daliban da suka yi kokari aikin da...
Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Radda, ya baiwa dalibai biyu da suka fi kowa fice a Cibiyar Fasaha da Gudanarwa ta Jihar Katsina (KSITM) sabbin...





























































