Tag: Atiku
Yanzu-Yanzu: Kotun ta ba da umarnin cire ADC da sauran jam’iyyu...
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta baiwa Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) umarnin ta cire jam’iyyar ADC da sauran jam’iyyun siyasa 4 daga...
Yanzu-Yanzu: ADC ta zabi Amaechi a matsayin abokin takarar Atiku
Jam’iyyar hadaka ta ADC ta zabi tsohon Gwamnan Jihar Ribas kuma tsohon Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, a matsayin abokin takarar tsohon Mataimakin Shugaban Kasa...
Atiku ya gana da Hayatu-Deen bayan matsalar zaben fidda gwani na...
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya shiga ganawar sirri da abokin hamayyarsa, Hayatu-Deen, a gidansa...
Atiku ya lashe zaben fidda gwanin shugaban kasa na ADC
Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar ya zama dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC a zaben 2027.An sanar da sakamakon ne ranar Laraba...
Dalilin da ya sa muka ziyarci Buhari a Kaduna – Atiku
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya jagoranci tawagar manyan ‘yan siyasa zuwa gidan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari a gidan sa da ke...
Atiku da El-Rufa’i da Tambuwal sun ziyarci Buhari a Kaduna
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa Alhaji Atiku Abubakar ya ziyarci tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a Kaduna.
Daga cikin waɗanda suka raka Atiku akwai tsofaffin...
Abinda ya sa na ziyarci Obasanjo-Atiku
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya ce ziyarar da ya kai wa tsohon ubangidansa, Cif Olusegun Obasanjo a ranar Litinin ba ta...
Obasanjo, Atiku, Shettima sun halarci daurin auren ‘yar Kwankwaso a Kano
Tsohon Shugaban Kasa Olusegun Obasanjo, Atiku Abubakar, Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima, a ranar Asabar sun hallara a Jihar Kano domin daurin auren 'yar...
Na ki daukar Wike ne saboda ba zan ji dadin aiki...
Dan takarar shugabancin Najeriya a jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar, ya ce ya ki daukar Gwamna Nyesom Wike na Jihar Ribas a...


















































