Kotu ta bada umarnin ci gaba da rike tsohon akanta janar na kasa, Ahamad Idris, tare da wasu mutane uku

Ahmed Idris
Ahmed Idris

Babbar kotun tarayya dake zaman a Abuja ta bawa hukumar EFCC kai tsohon akanta-ganar na kasa, Ahmed Idris, da ragowar mutane biyu da aka gurfanar da su tare gidan yari Kuje.

Hukumar ta EFCC dai ta gurfanar da Ahmed Idris, tare da mutane uku, bisa zargin su da sama da fadi da kudi kimananin biliyan 109.4.

Karin bayani yanan tafe. Ku dakaci mu

 

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here