Tag: Tsaro
Garkuwa: Tinubu ya amince da daukar mutum 1,000 masu tsaron daji...
Shugaba Bola Tinubu ya amince da daukar mutum 1,000 na masu tsaron daji a Jihar Oyo a matsayin wani bangare na matakan karfafa tsaro...
Sarki ya kubuta yayin da ‘yan ta’adda suka kone fada tare...
‘Yan ta’adda sun kai harin hadin gwiwa hedkwatar ‘yan sanda da fadar Sarki a Yashikira dake Karamar Hukumar Baruten ta Jihar Kwara da tsakar...
Hanyar da ‘Yan Sandan Jihohi za su yi Nasara – Dambazau
Tsohon Hafsan Sojojin Kasa, Laftanar-Janar Abdulrahman Dambazau (Mai Ritaya), ya ce kafa ‘yan sandan jihohi zai iya yin tasiri a Najeriya ne kawai idan...
Kano: Fusatattun matasa sun kona ginin sakatariyar karamar hukuma kan karuwar...
Wasu fusatattun matasa da ke zanga-zangar kan karuwar rashin tsaro a ranar Lahadi sun kona wani bangare na ginin sakatariyar karamar hukumar Gwarzo a...
Abu Al-Minuki: Yadda farmakin ya gudana, ba a kashe soja ko...
Hedkwatar Tsaron Kasa (DHQ), ta ce babu wani sojan Najeriya da ya rasa ransa a lokacin farmakin da aka kashe kwamandan ‘yan ta‘adda, Abu...
Jami’an tsaro masu ritaya sun kaddamar da shirin tsaron al’umma a...
Gamayyar jami’an soji masu ritaya, ‘yan sanda, ma’aikatan farin kaya (DSS), jami’an tsaron da ba soju ba da manyan ma’aikatan gwamnati a Kano sun...
Boko Haram ta mamaye makaranta, ana fargabar an sace dalibai da...
Ana fargabar an sace dalibai da ba a tantance adadinsu ba na Makarantar Firamare da Sakandaren Mussa da ke Karamar Hukumar Askira-Uba a Jihar...
Ribadu na nan a matsayinsa na NSA– Majiya daga Fadar Shugaban...
Mai Baiwa Shugaban Kasa Shawara kan Tsaron (NSA), Mallam Nuhu Ribadu, bai yi murabus daga mukaminsa ba biyo bayan kirkirar Ofishin Mai Ba da...
Hukumar NSCDC ta kama mutane 29 bisa zargin hako ma’adinai ba...
Hukumar tsaron farin kaya ta kasa NSCDC, ta tsare wasu mutane 29 da ake zargi da laifin hakar ma'adinai da yin barna ba bisa...
Majalisar dokokin Kano ta amince da kudirin dokar kafa jami’an tsaro...
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da kudirin dokar kafa rundunar tsaro mallakin jihar Kano.Hakan ya biyo bayan zaman da kwamitin majalisar ya yi...
Taron Gwamnonin Tafkin Chadi ya zama abin koyi ga hadin gwiwar...
Cibiyar da ke rashin tabbatar da adalci da daidaito a ayyukan gwamnati (CISLAC) ta taya murna da samun nasarar gudanar da taron gwamnonin tafkin...
Hukumar ƴan sanda ta amince da yiwa wasu jami’anta ritaya
Hukumar kula da ayyukan ‘yan sanda (PSC) ta sanar da yin murabus ba tare da bata lokaci ba ga manyan jami’an ‘yan sandan da...





















































