Tag: Rikici
Zaben fidda gwani: Shugabanni sun zargi Kwankwaso da yin watsi da...
Sabon rikicin kan jagoranci ya kunno kai a cikin jam’iyyar NDC a Jihar Kano, inda manyan jami’an jam’iyyar suka zargi tsohon Gwamnan Kano, Sanata...
Gwamna Yusuf ya sulhunta ‘yan siyasa biyu na Kano
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, a ranar Lahadi ya shiga tsakani a rikicin siyasar da ya barke tsakanin Hon. Kabiru Alhassan Rurum da...
‘Yan sanda sun kama wata mata da ake zargi da kona...
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano ta kama wata mata mai shekaru 32, Maryam Usman, da ake zargi da kona dakin kishiyarta a unguwar Mangwarori,...
Kwamitin Zartarwa na Kasa ba shi da hurumin dakatar da Dalhatu...
Kungiyar Tuntuba ta Arewa (ACF), ta bayyana cewa a cikin kwanaki masu zuwa za ta magance rikicin shugabanci da ya kai ga ‘yan sanda...
Sarkin Kano na 16 ya ziyarci Al’ummar unguwar Rimin Zakara don...
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya bukaci zaman lafiya da hakuri a tsakanin mazauna garin Rimin Zakara da ke karamar hukumar Ungogo,...















































