Tag: Kwankwaso
Kano: Kwankwaso Na Shirin Gabatar da Abdussalam a Matsayin Dan Takarar...
Sai dai idan a samu wani sauyi na karshe, JagoranKwankwasiyya, Rabiu Kwankwaso, zai gabatar da tsohon mataimakin gwamnan Jihar Kano, Aminu Abdussalam, a matsayin...
Dan Ganduje ya bayyana aniyar tsayawa takarar Majalisar Wakilai a NDC...
Abdulaziz Umar Ganduje, dan tsohon Shugaban Jam’iyyar APC na Kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar kujerar Majalisar Wakilai mai wakiltar...
Dan majalisa a Kano ya fice daga APC zuwa NDC bayan...
Wani dan Majalisar Dokokin Jihar Kano, Abdulmajid Isa Umar Mai Rigar Fata, dan Jam'iyyar APC, ya fice daga jam’iyyar zuwa NDC.SolaceBase ta ruwaito cewa...
Kwankwaso ya karyata batun yin aiki don sake zaben Tinubu a...
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Kwankwaso, ya musanta zargin da ake masa na cewa yana aiki don sake zaben Shugaba Bola Ahmed Tinubu gabanin...
Kwankwaso aiki yake yi a boye don sake zaben Tinubu a...
Mai magana da yawun Gwamnan Jihar Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa, ya zargi tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, da yin aiki a boye...
Kwankwaso ya goyi bayan Matsayar NDC na baiwa yankin Kudu takarar...
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, a ranar Asabar ya goyi bayan maysayar da jam’iyyar NDC na baiwa yankin Kudu tikitin shugaban kasa...
NDC ta Kano ta warware sabani da Kwankwaso, Mairiga ya ci...
Shugaban Jam’iyyar NDC na Jihar Kano, Hussaini Isah Mairiga, ya ce jam’iyyar ta warware rikicinta na cikin gida biyo bayan wani taron da suka...
Kwankwaso da Obi sun koma NDC yayin da rikici ke addabar...
Dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, tare da takwaransa na Jam’iyyar Labour (LP),...
Yanzu-Yanzu: Obi da Kwankwaso sun ziyarci Sakatariyar NDC
Tsohon Gwamnan Jihar Anambra, Peter Obi, da takwaransa na Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, sun isa hedikwatar Sakatariyar Jam’iyyar NDC ta kasa da ke...
Dan Takarar Shugaban Kasa Na Jam’iyyar NNPP Ya Isa Turai Dan...
Dan Takarar Shugaban Kasa na Jam'iyyar NNPP, Dr. Rabi'u Musa Kwankwaso, ya isa turai domin gabatar da tuntuba tare neman goyan baya.kamar yadda mai...
Kwankwaso ga Tinubu: kaje ka kula da lafiyarka, ka barmu da...
Dan takarar shugabancin kasa a jam’iyyar NNPP, Rabiu Kwankwaso ya bayyana Bola Tinubu a matsayin mutumin kirki kuma mai dabara, kana ya ba shi...




















































