Home Tags Kwankwaso

Tag: Kwankwaso

HOTUNA: Kwankwaso ya ziyarci tsohon Shugaban Kasa Obasanjo

0
Dan takarar Mataimakin Shugaban Kasa na jam’iyya NDC, Senata Rabiu Musa Kwankwaso ya kai ziyar girmamawa ga tsohon Shugaban Kasa Olusegun Obasanjo a daren...

PRP ta karyata zargin sayar da fom din ‘yan takara ga...

0
Jam’iyyar PRP ta karyata zarge-zargen da ke cewa ta sayar da fom din takara na mutum 69 ga tsohon Gwamnan Jihar Kano Rabiu Musa...

Abin da yasa muke son Peter Obi, Kwankwaso, da saura sa...

0
Jam’iyyar NDC ta bayyana dalilin da ya sa take bukatar duk ’yan takararta, ciki har da na shugaban kasa Peter Obi, mataimakinsa Rabiu Musa...

Dan Kwankwaso ya zama dan takarar mataimakin gwamna na NDC a...

0
Jam’iyyar NDC ta sanar da Mustapha Rabiu Kwankwaso a matsayin dan takarar mataimakin gwamnan Jihar Kano gabanin zaben gama gari na shekarar 2027 mai...

Babu alfarmar da Peter Obi da Kwankwaso su ke yi wa...

0
Jagoran Jam’iyyar NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya aike da gargadi mai tsauri ga magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, Peter...

Zaben fidda gwani: Shugabanni sun zargi Kwankwaso da yin watsi da...

0
Sabon rikicin kan jagoranci ya kunno kai a cikin jam’iyyar NDC a Jihar Kano, inda manyan jami’an jam’iyyar suka zargi tsohon Gwamnan Kano, Sanata...

Tsohon shugaban tashoshin ARTV da Radiyon Kano Getso ya rasu

0
Fitaccen mai ma'aikacin radiyo kuma tsohon Manajan Darakta na Abubakar Rimi Television (ARTV) da Radiyon Kano, Alhaji Adamu Ibrahim Getso, ya rasu yana da...

2027: Kwankwaso zai kasance abokin aiki a matsayin mataimakin shugaba kasa,...

0
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NDC, Mista Peter Obi, ya yi alkawarin cewa Sanata Rabiu Kwankwaso zai yi aiki a matsayin mataimakin shugaban...

Kwankwaso Ya Sanar Da Gwarzo A Matsayin Dan Takarar Gwamnan NDC,...

0
Tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma Jagoran Sabuwar Jam’iyyar NDC, Rabiu Musa Kwankwaso, ya sanar da tsohon Mataimakin Gwamna, Aminu Abdussalam Gwarzo, a matsayin dan...

Kano: Kwankwaso Na Shirin Gabatar da Abdussalam a Matsayin Dan Takarar...

0
Sai dai idan a samu wani sauyi na karshe, JagoranKwankwasiyya, Rabiu Kwankwaso, zai gabatar da tsohon mataimakin gwamnan Jihar Kano, Aminu Abdussalam, a matsayin...

Dan Ganduje ya bayyana aniyar tsayawa takarar Majalisar Wakilai a NDC...

0
Abdulaziz Umar Ganduje, dan tsohon Shugaban Jam’iyyar APC na Kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar kujerar Majalisar Wakilai mai wakiltar...

Dan majalisa a Kano ya fice daga APC zuwa NDC bayan...

0
Wani dan Majalisar Dokokin Jihar Kano, Abdulmajid Isa Umar Mai Rigar Fata, dan Jam'iyyar APC, ya fice daga jam’iyyar zuwa NDC.SolaceBase ta ruwaito cewa...

Kwankwaso ya karyata batun yin aiki don sake zaben Tinubu a...

0
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Kwankwaso, ya musanta zargin da ake masa na cewa yana aiki don sake zaben Shugaba Bola Ahmed Tinubu gabanin...

Kwankwaso aiki yake yi a boye don sake zaben Tinubu a...

0
Mai magana da yawun Gwamnan Jihar Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa, ya zargi tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, da yin aiki a boye...

Kwankwaso ya goyi bayan Matsayar NDC na baiwa yankin Kudu takarar...

0
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, a ranar Asabar ya goyi bayan maysayar da jam’iyyar NDC na baiwa yankin Kudu tikitin shugaban kasa...

NDC ta Kano ta warware sabani da Kwankwaso, Mairiga ya ci...

0
Shugaban Jam’iyyar NDC na Jihar Kano, Hussaini Isah Mairiga, ya ce jam’iyyar ta warware rikicinta na cikin gida biyo bayan wani taron da suka...

Kwankwaso da Obi sun koma NDC yayin da rikici ke addabar...

0
Dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, tare da takwaransa na Jam’iyyar Labour (LP),...

Yanzu-Yanzu: Obi da Kwankwaso sun ziyarci Sakatariyar NDC

0
Tsohon Gwamnan Jihar Anambra, Peter Obi, da takwaransa na Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, sun isa hedikwatar Sakatariyar Jam’iyyar NDC ta kasa da ke...

Dan Takarar Shugaban Kasa Na Jam’iyyar NNPP Ya Isa Turai Dan...

0
Dan Takarar Shugaban Kasa na Jam'iyyar NNPP, Dr. Rabi'u Musa Kwankwaso, ya isa turai domin gabatar da tuntuba tare neman goyan baya.kamar yadda mai...

Kwankwaso ga Tinubu: kaje ka kula da lafiyarka, ka barmu da...

0
Dan takarar shugabancin kasa a jam’iyyar NNPP, Rabiu Kwankwaso ya bayyana Bola Tinubu a matsayin mutumin kirki kuma mai dabara, kana ya ba shi...
- Advertisement -