Tag: Kotu
Yanzu-Yanzu: Kotu ta yanke wa ’yan ta’adda hudu da suka kai...
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Laraba ta yanke wa mambobin kungiyar ta’addanci ta Al-Shabaab hudu hukuncin kisa ta hanyar rataya ke...
Alkalin Babbar Kotun Tarayya ta Kano ya rasu
Babbar Kotun Tarayya (FHC) a ranar Asabar ta sanar da rasuwar wani alkali mai ci, Mai Shari’a Mohammed Yunusa na sashin shari’a na Kano.Darakta...
Yanzu-Yanzu: EFCC ta kama tsohon Ministan Lantarki da aka yanke wa...
Hukumar Yaki da Masu yi wa Tattalin Arziki Kasa Ta'annati (EFCC) ta kama tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman, wanda a kwanakin baya Kotun...
Yanzu-Yanzu: Kotu ta bada belin Nasir El-Rufai kan miliyan 100
Alkalin Babbar Kotun Tarayya dake Abuja, Mai Shari'a Joyce Abdulmalik, a ranar Litinin ta bada belin tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai kan kudi...
Gwamnatin Kano ta nuna damuwa kan yadda ake amfani da umarnin...
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana damuwa kan abin da ta kira yawaitar amfani da umarnin kotu wajen neman mallakar dukiyar jama’a, tana gargadin cewa...
Kotu ta yanke wa mai jigilar makamai hukuncin daurin shekaru 20...
Babbar Kotun Tarayya da ke zaune a Abuja ta yanke wa wata mata, Halima Haliru Umar, hukuncin daurin shekaru 20 a gidan gyaran hali...
Kotu ta yanke wa tsohon Ministan Lantarki hukuncin daurin shekaru 75...
Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta yanke wa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman, hukuncin daurin shekaru 75 a gidan yari,...
2027: Jonathan ya kalubalanci karar da ke neman hana shi tsayawa...
Tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan ya kalubalanci karars da wani lauya, Johnmary Jideobi, ya shigar domin hana shi tsayawa takarar shugaban kasa a zaben...
Kotu ta sanya ranar yanke hukunci kan karar da Mawallafin PRNigeria...
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta sanya ranar 19 ga Yuni domin yanke hukunci kan kar da Mawallafin PRNigeria, Yushau Shuaib, ya shigar,...
Takardun bogi: Kotu ta yi watsi da karar da EFCC ke...
Wata kotu a jihar Legos ta wanke tare da
sallamar tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode, daga tuhumar da hukumar yaki da masu...
Kotu ta yanke wa mutum 5 hukuncin kisa a Kano
Wata babbar kotun jihar Kano ta yanke wa wasu maza biyar hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa samun su da laifin kiran wata mata...
Zargin badaƙala: Kotu ta tsare tsohon shugaban NHIS a gidan gyaran...
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta’annati (EFCC) ta gurfanar da tsohon babban sakataren hukumar inshorar lafiya ta kasa (NHIS), Farfesa...
Kotu ta hana CBN da wasu hukumomin tarayya rike kudin kananan...
Kotun koli ta jihar Kano ta bayar da umarnin hana wasu hukumomin tarayya tsaida ko rike kudaden da ake tura wa kananan hukumomi 44...
Kotu ta dakatar da CBN, AGF da wasu daga baiwa Gwamnatin...
Kotun Tarayya da ke Abuja, a ranar Laraba, ta dakatar da Babban Bankin Najeriya (CBN) daga ci gaba da sakin kasafin kudin wata-wata ga...
Kotun ta umarci KANSIEC ta karɓi jerin yan takarar NNPP karkashin...
Kotun Tarayya da ke zaune a Kano ta umarci Hukumar Zaɓe ta Ƙananan Hukumomi ta Jihar Kano (KANSIEC) da ta karɓi jerin sunayen ƴan...
Kotu ta yanke wa wadanda ake sargi da fashin bankin Offa...
Maishari'a Haleemah Salman ta Babbar Kotun Jihar Kwara ta yanke hukuncin kisa ga mutum biyar da ake zargi da hannu a fashin banki da...
Kotu ta dakatar da jam’iyyu daga kawo tsaiko ga shirin zaben...
Wata babbar kotun jihar Kano karkashin mai shari’a Sunusi Ado Maaji, ta bayar da umarnin hana jam’iyyun APC, PDP, da wasu jam’iyyun siyasa 19,...

























































