Home Tags Kotu

Tag: Kotu

Jam’iyyar PDP tsagin Turaki ta lashi takobin daukaka kara kan hukuncin...

0
Kwamitin Aiki na Riko na Kasa (INWC) na jam'iyyar (PDP) ya bayyana cewa zai daukaka kara kan hukuncin da Babbar Kotun Tarayya dake Abuja...

Kotun Daukaka Kara ta mayar da jadawalin INEC na zaben 2027

0
Kotun Daukaka Kara dake Abuja ta soke hukuncin Babbar Kotun Tarayya da ta soke ranakun da Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC)...

Kotu ta sake dage yanke hukunci a shari’ar kwace kadarorin Malami

0
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Juma'a ta sake dage yanke hukunci a kan shari'ar kwace kadarori da hukumar EFCC ta shigar...

Ba mu cancanci haka ba, mun yi maka kamfen, ka tabbatar...

0
Hajiya Asia El-Rufai, matar tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai, a ranar Talata ta roki Shugaba Bola Tinubu da ya tabbatar an yi wa...

Kotun ta dage yanke hukunci kan karar da ke nema a...

0
Babbar Kotun Tarayya dake Abuja a ranar Litinin ta dage yanke hukunci a shari’ar da hukumar EFCC ta shigar kan kwace kadarori 57 da...

Kotu ta tabbatar da shugabancin Mark na ADC, ta kori karar...

0
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Alhamis ta tabbatar da shugabancin Sanata David Mark na jam’iyyar ADC.A cikin hukunci da ya yanke,...

Zargin Bata Suna: Kotun ta bayar da belin Sowore kan kudi...

0
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Talata ta bayar da belin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar AAC, Omoyele Sowore, kan kudi...

Kotu ta soke hukuncin da ya amince da NDC a matsayin...

0
Babbar Kotun Tarayya da ke Lokoja ta soke hukuncin ta na baya da ta umarci Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi wa jam'iyyar...

ICPC ta gurfanar da El-Rufai, Jimi Lawal da karin mutum 5...

0
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa da Sauran Laifuka (ICPC) ta yi karar tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Mallam Nasir Ahmad El-Rufai, tsohon Babban...

Zargin Almundahana: Kotu ta dage shari’ar Ganduje, matarsa da sauran mutum...

0
Shari’ar tsohon Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Ganduje, da sauran mutum 7 kan zargin almundahana ta fuskanci cikas a ranar Laraba, yayin da Babbar Kotun...

LPPC ta zabi Gezawa, Alabelewe, Abikan, Ahmed Rabiu, da sauran lauyoyi...

0
Kwamitin Ba da Gata ga Masu Aikin Lauya LPPC ya zabi Sagir Gezawa Suleiman, Mas’ud Mobolaji Alabelewe da sauran lauyoyi 75 tare da Farfesa...

El-Rufai ya sha kaye a kokarinsa na sauya sharuddan beli, zai...

0
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, a ranar Talata ya gabatar da rokon ‘Babu hujjar ci gaba da shari’a’ (No-case submission) a shari’ar da...

Kotu ta yi umarnin tsare Sowore a Gidan Gyaran Hali na...

0
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba da umarnin tsare Omoyele Sowore, dan takar shugaban k asa na jam’iyyar AAC a Gidan Gyaran...

Sowore ya hallara a kotu bayan bada umarnin kama shi

0
Omoyele Sowore, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar AAC, ya hallara a Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Litinin domin sauraron kararsa...

Yanzu-Yanzu: Kotun ta ba da umarnin cire ADC da sauran jam’iyyu...

0
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta baiwa Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) umarnin ta cire jam’iyyar ADC da sauran jam’iyyun siyasa 4 daga...

Yanzu-Yanzu: Kotu ta yanke wa ’yan ta’adda hudu da suka kai...

0
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Laraba ta yanke wa mambobin kungiyar ta’addanci ta Al-Shabaab hudu hukuncin kisa ta hanyar rataya ke...

Alkalin Babbar Kotun Tarayya ta Kano ya rasu

0
Babbar Kotun Tarayya (FHC) a ranar Asabar ta sanar da rasuwar wani alkali mai ci, Mai Shari’a Mohammed Yunusa na sashin shari’a na Kano.Darakta...

Yanzu-Yanzu: EFCC ta kama tsohon Ministan Lantarki da aka yanke wa...

0
Hukumar Yaki da Masu yi wa Tattalin Arziki Kasa Ta'annati (EFCC) ta kama tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman, wanda a kwanakin baya Kotun...

Yanzu-Yanzu: Kotu ta bada belin Nasir El-Rufai kan miliyan 100

0
Alkalin Babbar Kotun Tarayya dake Abuja, Mai Shari'a Joyce Abdulmalik, a ranar Litinin ta bada belin tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai kan kudi...

Gwamnatin Kano ta nuna damuwa kan yadda ake amfani da umarnin...

0
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana damuwa kan abin da ta kira yawaitar amfani da umarnin kotu wajen neman mallakar dukiyar jama’a, tana gargadin cewa...
- Advertisement -