Saturday, April 26, 2025
Home Tags Abuja

Tag: Abuja

Pantami ya jagoranci kaddamar da sabon Masallacin da aka gina a...

0
Tsohon Ministan Sadarwa da Tattalin Arziki na zamani, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya jaddada rawar da masallatai da dama ke takawa a matsayin...

Buhari ya musanta mallakar filin da FCTA ta kwace a Abuja

0
  Tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari, ya musanta rahotannin da ke cewa yana da filin da aka kwace a Maitama 1, Abuja, da gwamnatin birnin...

Yadda jirgin sama ya samu tangarda a Abuja – NCAA, FAAN 

0
Ayyuka a Filin Jirgin Sama na Nnamdi Azikiwe, Abuja, sun samu cikas a ranar Laraba bayan wani jirgin kaya ya sauka daga hanya. Hukumar Kula...

Iyalin amarya sun bayyana dalilin sauya wurin daurin auren dan Barau...

0
Iyalin Maryam Nasir Ado Bayero, ‘yar Sarkin Bichi, Alhaji Nasir Ado Bayero, sun bayyana dalilin da ya sa aka sauya wurin daurin aurenta da...

Hukumar NDLEA ta koma sabuwar hedikwata a Abuja 

0
  Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) ta kammala komawa sabuwar hedikwatarta a Jahi, Abuja. A yayin bikin bude sabon wurin, shugaban...

Tinubu zai karɓi Firaministan Indiya Modi don tattaunawa a Abuja  

0
  Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai karɓi bakuncin Firaministan Indiya, Narendra Modi, a ranar Lahadi, yayin wani ziyarar aiki a Fadar Shugaban Ƙasa da...

Shugaban kasa Bola Tinubu ya rattaba hannu kan kasafin bana

0
Shugaba kasa Bola Tinubu ya rattaba hannu kan kasafin bana, domin ya zama doka a alkawurran da ya dauka na tabbatar da tsarin kasafin...

Uwargidan shugaban kasa ta ziyarci jaririn farko na shekarar 2024 a...

0
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu, ta ziyarci jaririn farko na bana a Abuja, Boluwatife Johnson. An haifi jaririn ne da karfe 12.03 na safiyar ranar...

Ma’aikatan hukumar NAFDAC sun janye yajin aikin da suka tsunduma

0
Ma’aikatan hukumar tsaftace sahihancin magunguna da abinci ta kasa (NAFDAC), a yau Litinin sun janye yajin aikin da suka shafe mako shida sunayi a...

Fashin gidan yarin Kuje: gwamnatin tarayya ta fitar da sunayen ‘yan...

0
Hukumar kula da gidajen yari ta Najeriya ta bayyana neman wasu kasurguman mutane 69 ruwa a jallo da suka tsere daga fashin magarkamar Kuje...
- Advertisement -