Home Tags Abuja

Tag: Abuja

EFCC ta ayyana tsohuwar ministar jin kai Sadiya Farouq a matsayin...

0
Hukumar Yaki da Masu yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta'annati (EFCC) ta ayyana tsohuwar Ministar Jin Kai, Sadiya Umar Farouq, a matsayin wanda ake...

APC ta ba Gwamna Yusuf damar tsayawa takara a karo na...

0
Jam’iyyar APC ta ba Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, damar tsayawa takara a wa'adi na biyu a zaben gwamna na shekarar 2027.Hakan na...

2027: Zan yi tuntuba sosai kafin yanke shawara – Jonathan

0
Tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan ya ce takar shugaban kasa ba “wasan kwamfuta” ba ne, yayin da yake mayar da martani kan rokon da...

Kotu ta sanya ranar yanke hukunci kan karar da Mawallafin PRNigeria...

0
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta sanya ranar 19 ga Yuni domin yanke hukunci kan kar da Mawallafin PRNigeria, Yushau Shuaib, ya shigar,...

ADC ta rage kudin fom din takara, ta fitar da sabon...

0
Jam’iyyar ADC ta rage kudin fom din takar Shugaban Kasa zuwa Naira miliyan 90 tare da fitar da sabon jadawalin zaben fidda gwani na...

Tinubu ya sauya jadawalin ziyarar kasashen Faransa, Kenya, Ruwanda

0
Shugaba Bola Tinubu ya sauya ranar fara tafiyarsa kasashen uku zuwa ranar Lahadi, maimakon Asabar kamar yadda aka sanar a baya.Bayyana samun sauyi na...

Tinubu zai bar Abuja ranar Asabar don kai ziyara kasashe uku

0
Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja ranar Asabar don kai ziyarar aiki a kasashen Faransa, Kenya da Ruwanda.A sanarwa da mai baiwa Shugaban...

Gwamna Zulum ya bayyana dalilin zabar Gubio a matsayin magajinsa

0
Gwamna Babagana Zulum na Jihar Borno ya bayyana dalilin tsayar da Mustapha Gubio a matsayin wanda yake so ya gaje shi gabanin zaben gwamna...

Kotu ta hana INEC amincewa da tarukan ADC da shugabancin David...

0
Wata Babbar Kotun Tarayya a Abuja ta hana Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) amincewa ko shiga kowane taro a jihohi da...

PRP ta musanta ikirarin bangaranci a jam’iyyar

0
Jam’iyyar PRP ta yi watsi da ikirarin rabuwar kai a tsakanin ‘yan jam’iyyar, tana mai gargadi kan abin da ta bayyana a matsayin kokarin...

Jam’iyyar PRP ta yi watsi da taron da aka yi a...

0
Wani bangare na jam’iyyar PRP ya yi watsi da sakamakon taron kasa da aka ruwaito an gudanar kwanan nan a Abuja, inda suka bayyana...

Pantami ya jagoranci kaddamar da sabon Masallacin da aka gina a...

0
Tsohon Ministan Sadarwa da Tattalin Arziki na zamani, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya jaddada rawar da masallatai da dama ke takawa a matsayin...

Buhari ya musanta mallakar filin da FCTA ta kwace a Abuja

0
 Tsohon Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari, ya musanta rahotannin da ke cewa yana da filin da aka kwace a Maitama 1, Abuja, da gwamnatin birnin...

Yadda jirgin sama ya samu tangarda a Abuja – NCAA, FAAN 

0
Ayyuka a Filin Jirgin Sama na Nnamdi Azikiwe, Abuja, sun samu cikas a ranar Laraba bayan wani jirgin kaya ya sauka daga hanya.Hukumar Kula...

Iyalin amarya sun bayyana dalilin sauya wurin daurin auren dan Barau...

0
Iyalin Maryam Nasir Ado Bayero, ‘yar Sarkin Bichi, Alhaji Nasir Ado Bayero, sun bayyana dalilin da ya sa aka sauya wurin daurin aurenta da...

Hukumar NDLEA ta koma sabuwar hedikwata a Abuja 

0
 Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) ta kammala komawa sabuwar hedikwatarta a Jahi, Abuja.A yayin bikin bude sabon wurin, shugaban...

Tinubu zai karɓi Firaministan Indiya Modi don tattaunawa a Abuja  

0
 Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai karɓi bakuncin Firaministan Indiya, Narendra Modi, a ranar Lahadi, yayin wani ziyarar aiki a Fadar Shugaban Ƙasa da...

Shugaban kasa Bola Tinubu ya rattaba hannu kan kasafin bana

0
Shugaba kasa Bola Tinubu ya rattaba hannu kan kasafin bana, domin ya zama doka a alkawurran da ya dauka na tabbatar da tsarin kasafin...

Uwargidan shugaban kasa ta ziyarci jaririn farko na shekarar 2024 a...

0
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu, ta ziyarci jaririn farko na bana a Abuja, Boluwatife Johnson. An haifi jaririn ne da karfe 12.03 na safiyar ranar...

Ma’aikatan hukumar NAFDAC sun janye yajin aikin da suka tsunduma

0
Ma’aikatan hukumar tsaftace sahihancin magunguna da abinci ta kasa (NAFDAC), a yau Litinin sun janye yajin aikin da suka shafe mako shida sunayi a...
- Advertisement -