Tag: Abuja
Gwamnatin Tarayya za ta karrama Abubakar Alhaji ta hanyar adana sunansa
Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima ya sanar da cewa Gwamnatin Tarayya za ta karrama tsohon Ministan Kudi kuma Sardaunan Sokoto, Alhaji Abubakar Alhaji ta...
Tsohon Ministan Kudi Abubakar Alhaji ya rasu
Tsohon Ministan Kudi da Tsare-tsare, Alhaji Abubakar Alhaji, ya rasu.Wata sahihiyar majiya mai inganci ta shaida wa SolaceBase cewa tsohon Jakadan Najeriya a Burtaniya...
Amurka za ta daina aikin bada biza a Abuja, Ouagadougou, da...
Amurka ta sanar dawani babban sauyi a fannin aikin bada biza a fadin Afirka, inda a ofishin jakadancinta na Abuja da wasu ofisoshi 24...
Kotun Daukaka Kara ta soke hukuncin da ya umarci soke rijistar...
Kotun Daukaka Kara dake Abuja ta soke hukuncin da Babbar Kotun Tarayya ta bayar na soke rijistar jam’iyyar ADC, Accordda sauran jam’iyyu 3.Kotun daukaka...
JAMB ta fara rajistar neman gurbin NCE da fannonin aikin gona...
Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Makarantun Gaba da Sakandare ta Ƙasa (JAMB) ta fara yin rajistar ga dalibai masu neman gurbin shiga manyan makarantun horar...
Yanzu-Yanzu: ‘Yan sanda sun kama jami’ai hudu da suka tilastawa shugaban...
Rundunar 'yan sandan Babban Birnin Tarayya ta tsare jami'anta hudu bisa zargin karbar na-goro da karfin tsiya har naira 53,000 daga hannun Shugaban Hukumar...
Shettima ya bar Abuja zuwa Saliyo taro
Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima ya bar Abuja domin wakiltar Shugaba Bola Tinubu a taron koli na 69 na Hukumar Shugabannin Kasashe da Gwamnatocin...
Jam’iyyar PDP tsagin Turaki ta lashi takobin daukaka kara kan hukuncin...
Kwamitin Aiki na Riko na Kasa (INWC) na jam'iyyar (PDP) ya bayyana cewa zai daukaka kara kan hukuncin da Babbar Kotun Tarayya dake Abuja...
Shekarau da A.A. Zaura sun yi ganawar sirri a Abuja
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau da jigo a jam’iyyar APC, Alhaji Abdulsalam Abdulkarim Zaura, wanda aka fi sani da A.A. Zaura, sun...
Kotun Daukaka Kara ta mayar da jadawalin INEC na zaben 2027
Kotun Daukaka Kara dake Abuja ta soke hukuncin Babbar Kotun Tarayya da ta soke ranakun da Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC)...
Gwamna Yusuf ya taya Gwamnatin Faransa murnar ranar kasar, ya nemi...
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya taya gwamnati da al'ummar kasar Faransa murnar bikin zagayowar Ranar Kasar, inda ya sake jaddada kudurin jihar Kano na...
Gwamna Yusuf ya ziyarci Shettima don taya shi murna kan zaben...
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kai ziyarar girmamawa ga mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, bayan zabensa a matsayin abokin takarar Shugaba...
Kotu ta sake dage yanke hukunci a shari’ar kwace kadarorin Malami
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Juma'a ta sake dage yanke hukunci a kan shari'ar kwace kadarori da hukumar EFCC ta shigar...
Rashin Tsaro: Majalisar Wakilai ta nemi hadin kan hukumomi don yaki...
Majalisar Wakilai ta umarci Shugaba Bola Tinubu da ya samar da tsarin hadin gwiwa tsakanin hukumomi domin yaki da biyan kudin fansa a kasar.Wannan...
Zargin Bata Suna: Kotun ta bayar da belin Sowore kan kudi...
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Talata ta bayar da belin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar AAC, Omoyele Sowore, kan kudi...
El-Rufai ya sha kaye a kokarinsa na sauya sharuddan beli, zai...
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, a ranar Talata ya gabatar da rokon ‘Babu hujjar ci gaba da shari’a’ (No-case submission) a shari’ar da...
Kotu ta yi umarnin tsare Sowore a Gidan Gyaran Hali na...
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba da umarnin tsare Omoyele Sowore, dan takar shugaban k asa na jam’iyyar AAC a Gidan Gyaran...
Sowore ya hallara a kotu bayan bada umarnin kama shi
Omoyele Sowore, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar AAC, ya hallara a Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Litinin domin sauraron kararsa...
Tinubu, Inuwa da Gwamna sun yi ganawar sirri kan makomar Gombe
Shugaba Bola Ahmed Tinubu a ranar Asabar ya yi ganawar sirri da Gwamnan Jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya da dan takarar gwamnan Jam’iyyar APC...
Abin da yasa muke son Peter Obi, Kwankwaso, da saura sa...
Jam’iyyar NDC ta bayyana dalilin da ya sa take bukatar duk ’yan takararta, ciki har da na shugaban kasa Peter Obi, mataimakinsa Rabiu Musa...






























































