Home Tags Ganduje

Tag: Ganduje

Rikicin Masarautar Kano: Kotun Koli da Gwamna Yusuf ne ke da...

0
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa Kotun Koli ta Najeriya ce kadai ke da hurumin yanke hukunci kan makomar...

Sabon Mataimakin Gwamna Garo ya shiga ofis

0
Sabon Mataimakin Gwamnan Kano, Alhaji Murtala Sule Garo, ya fara aiki a hukumance, inda ya yi alkawarin tabbatar da samar da ci gaba da...

Gwamna Yusuf ya raka Gwarzo wajen karbar katin jam’iyyar APC

0
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, wanda Mataimakinsa Murtala Sule Garo ya wakilce ta, ya raka Sanata Bello Hayatu Gwarzo domin karbar katin Jam’iyyar...

Ganduje ya ambaci Muhammad Sanusi a matsayin Sarkin Kano

0
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya ambaci Khalifa Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano kuma Shugaban Majalisar Sarakunan Jihar Kano.SolaceBase...

Yanzu-Yanzu: Gwamna Yusuf ya rantsar da Murtala Garo a matsayin mataimakin...

0
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar da Hon. Murtala Sule Garo a matsayin sabon Mataimakin Gwamna, a wani biki da aka...

APC a Kano za ta mara wa Tinubu da Abba baya...

0
Masu ruwa da tsaki na Jam’iyyar APC a jihar Kano sun bayyana goyon bayansu a hukumance ga Bola Ahmed Tinubu a takarar shugabancin kasa...

Abdullahi Ata ya taya shugaban jam’iyyar APC na kasa, Abdullahi Ganduje...

0
Karamin ministan gidaje da raya Birane, Alhaji Abdullahi Ata ya taya Shugaban Jam’iyyar APC na kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje murnar kara wa’adinsa har...

Rikici ya barke a APC yayin da Ganduje, da minista suke...

0
Wata takaddama mai tsanani a cikin jam’iyyar APC a jihar Kano ta danno kai, kan yunkurin da shugaban jam’iyyar na kasa, Dakta Abdullahi Umar...

Zargin almundahana: Kotu ta sanya ranar da za ta saurari shari’ar...

0
Wata babbar kotun jihar Kano ta sanya ranar 15 ga watan Afrilu domin cigaba da sauraren duk wasu korafe-korafe daga lauyoyin da ke da...

Garo ya taya Ganduje murnar cika shekaru 75

0
Alhaji Murtala Sule Garo, ɗan takarar mataimakin gwamna na jam'iyyar APC a zaben 2023 na jihar Kano, ya taya Dr. Abdullahi Umar Ganduje, shugaban...

Kotu ta dage shari’ar zargin almundahana akan Ganduje zuwa watan Fabrairu 

0
 Kotun Jihar Kano ta tsayar da ranar 13 ga Fabrairu, 2025, domin sauraron dukkan koke-koke game da shari’ar zargin cin hanci da almundahana da...

IPAC ta yi watsi da yunkurin kawo Yusuf Kolo a matsayin...

0
Gamayyar jam’iyun dake karkashin IPAC, reshan jihar Kano, ta yi watsi da yunkurin rundunar ‘yan sandan Najeriya, na kawo tsohon kwamandan  rundunar dake yaki...
- Advertisement -