Shugaba Tinubu ya nada mai taimaka masa na musamman kan harkokin masu bukata ta musamman

President Bola Tinubu signs
President Bola Tinubu signs

Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin Malam Mohammed Abba Isa a matsayin babban mataimaki na musamman kan harkokin masu bukata ta musamman.

A wata sanarwa da mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai Ajuri Ngelale ya fitar a ranar Alhamis, yace nadin wani bangere ne na kudurorin shugaba Tinubu wajen tabbatar da cewa kowane bangare na al’umma ya samu wakilci a kunshin gwamnatinsa.

Sanatrwar ta bayyana cewa Malam Mohammed Abba Isa fitacce ne a cikin masu bukata na musamman wanda ya kwashe sama da shekaru 10 a fagen bayar da shawarwari a bangarorin da suka shafi al’amuran masu bukata ta musamman.
IMG 20231109 WA0130 286x430

Sabon mai taimaka wa shugaban kasar dai ya kammala karatunsa na digiri ta farko a fannin nazarin dabarun mulki da gudanarwa ne a jami’ar Maiduguri inda ya ci

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here