Tag: zaben fidda gwani
NDC ta sanya ranar gudanar da zaben fidda gwanin shugaban kasa...
Jam’iyyar NDC ta sanya ranar 29 ga Mayu 2026 don gudanar da zaben fidda gwanin shugaban kasa, gwamna, majalisar kasa da majalisun jihohi a...
Tuggar ya yi rashin nasara a zaben fidda gwanin gwamna na...
Tsohon Ministan Harkokin Wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar, ya yi rashin nasara a kokarinsa na samun tikitin takarar gwamna a jam’iyyar APC a zaben...
APC ta dage zaben fidda gwanin gwamna na Kwara
Kwamitin Gudanarwar APC na Kasa ya dage zaben fidda gwanin gwamna a Kwara zuwa ranar Juma’a.Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa (NAN) ya ruwaito cewa...
Rivers: Fubara ya janye daga zaben fidda gwanin gwamna a APC
Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya sanar da janyewarsa daga zaben fidda gwanin gwamna a jam’iyyar APC a jihar.Fubara ya bayyana haka ne a...
Pantami ya janye daga zaben fidda gwanin gwamna a APC
Dan takarar gwamna a jam’iyyar APC a Jihar Gombe, Isa Ali Ibrahim Pantami, ya janye daga shiga zaben fidda gwanin gwamna a jam’iyyar da...
Gwamna Yahaya ya samu tikitin Sanatan Gombe ta Arewa
Gwamnan Jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya samu tikitin tsayawa takara a jam’iyyar APC na Sanatan yankin Arewacin Gombe a zaben a 2027.Jam’iyyar APC ta...
NDC ta kafa kwamitin mutum 17 da zai tantance ‘yan takara
Jam’iyyar NDC, ta kafa kwamitin tantancewa mai mutum 17 domin tantance ‘yan takara da ke neman tikitin jam’iyyar na zaben Shugaban Kasa, Gwamna, Sanata...
Zaben Fidda Gwanin APC: Yero, Shehu Sani, Katung sun samu tikitan...
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Ramalan Mukhtar Yero, Sanata Shehu Sani, da Sanata Sunday Katung sun yi nasara a zaben fidda gwanin Sanatoci na jam’iyyar...
Zaben Fidda Gwani: APC ta fitar da jerin ‘yan takarar Sanatan...
Jam’iyyar APC ta fitar da jerin sunayen ‘yan takarar Sanatan da ba a amince su shiga zaben fidda gwanin jam’iyyar ba.An fitar da jerin...
Yanzu-Yanzu: APC ta sauya ranar zaben fidda gwani na ‘yan Majalisar...
Jam’iyyar APC ta dage zaben fidda gwani na Majalisar Wakilai daga Juma’a, 15 ga Mayu, zuwa Asabar, 16 ga Mayu.Wannan zaben na daga cikin...

















































