Home Tags Zaben fidda gwani

Tag: zaben fidda gwani

Rahoto Na Musamman: Idan zaben fidda gwani ya zama kasuwanci, shin...

0
Tsarin demokiradiyyar Najeriya na ci gaba da fuskantar matsaloli da ke ta maimaitawa, yayin da ake sa ran jam’iyyun siyasa su zama dandalin da...

Zaben Fidda Gwani: NDC ta kafa kwamitin sulhunta ‘yan takara

0
Jam’iyyar NDC ta sanar da wasu muhimman matakai da nufin karfafa demokiradiyya ta cikin gida, tabbatar da samun daidaito da kuma kafa jam’iyya mai...

Zaben fidda gwani: Shugabanni sun zargi Kwankwaso da yin watsi da...

0
Sabon rikicin kan jagoranci ya kunno kai a cikin jam’iyyar NDC a Jihar Kano, inda manyan jami’an jam’iyyar suka zargi tsohon Gwamnan Kano, Sanata...

APC ta barranta kanta da jerin sunayen ’yan takarar sanata da...

0
Jam’iyyar APC ta barranta kanta da wani jerin sunayen ’yan takarar sanata da ake cewa na jam’iyyar ne da ke yawo a shafukan sada...

PDP ta kafa kwamitocin sauraron korafe-korafe kan takaddamar zaben fidda gwani

0
Jam’iyyar PDP ta kafa kwamitocin da za su saurari kararraki domin magance koke-koke da korafe-korafen da suka taso daga zaben fidda gwani na kujerar...

NDC ta sanya ranar gudanar da zaben fidda gwanin shugaban kasa...

0
Jam’iyyar NDC ta sanya ranar 29 ga Mayu 2026 don gudanar da zaben fidda gwanin shugaban kasa, gwamna, majalisar kasa da majalisun jihohi a...

Tuggar ya yi rashin nasara a zaben fidda gwanin gwamna na...

0
Tsohon Ministan Harkokin Wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar, ya yi rashin nasara a kokarinsa na samun tikitin takarar gwamna a jam’iyyar APC a zaben...

APC ta dage zaben fidda gwanin gwamna na Kwara

0
Kwamitin Gudanarwar APC na Kasa ya dage zaben fidda gwanin gwamna a Kwara zuwa ranar Juma’a.Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa (NAN) ya ruwaito cewa...

Rivers: Fubara ya janye daga zaben fidda gwanin gwamna a APC

0
Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya sanar da janyewarsa daga zaben fidda gwanin gwamna a jam’iyyar APC a jihar.Fubara ya bayyana haka ne a...

Pantami ya janye daga zaben fidda gwanin gwamna a APC

0
Dan takarar gwamna a jam’iyyar APC a Jihar Gombe, Isa Ali Ibrahim Pantami, ya janye daga shiga zaben fidda gwanin gwamna a jam’iyyar da...

Gwamna Yahaya ya samu tikitin Sanatan Gombe ta Arewa

0
Gwamnan Jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya samu tikitin tsayawa takara a jam’iyyar APC na Sanatan yankin Arewacin Gombe a zaben a 2027.Jam’iyyar APC ta...

NDC ta kafa kwamitin mutum 17 da zai tantance ‘yan takara

0
Jam’iyyar NDC, ta kafa kwamitin tantancewa mai mutum 17 domin tantance ‘yan takara da ke neman tikitin jam’iyyar na zaben Shugaban Kasa, Gwamna, Sanata...

Zaben Fidda Gwanin APC: Yero, Shehu Sani, Katung sun samu tikitan...

0
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Ramalan Mukhtar Yero, Sanata Shehu Sani, da Sanata Sunday Katung sun yi nasara a zaben fidda gwanin Sanatoci na jam’iyyar...

Zaben Fidda Gwani: APC ta fitar da jerin ‘yan takarar Sanatan...

0
Jam’iyyar APC ta fitar da jerin sunayen ‘yan takarar Sanatan da ba a amince su shiga zaben fidda gwanin jam’iyyar ba.An fitar da jerin...

Yanzu-Yanzu: APC ta sauya ranar zaben fidda gwani na ‘yan Majalisar...

0
Jam’iyyar APC ta dage zaben fidda gwani na Majalisar Wakilai daga Juma’a, 15 ga Mayu, zuwa Asabar, 16 ga Mayu.Wannan zaben na daga cikin...
- Advertisement -