DA DUMI-DUMI: Majalisar dokokin Zamfara ta tsige mataimakin gwamnan jihar Mahdi Aliyu Gusau

Alhaji Mahadi Aliyu Gusau
Alhaji Mahadi Aliyu Gusau

A yau Laraba ne majalisar dokokin jihar Zamfara ta tsige mataimakin gwamnan jihar Mahdi Aliyu Gusau.

A zaman da aka yi a ranar Laraba, 21 daga cikin 21 ‘yan majalisa ne suka kada kuri’ar amincewa da kudirin.

Solacebase ta ruwaito cewa kwamitin binciken tsige mataimakin gwamnan mutum bakwai, ya mika rahotonsa a ranar Litinin ga kakakin majalisar.

Muna tafe da cikakkun bayani nan gaba.

 

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here