YANZU-YANZU: Tsohon Mataimakin Gwamnan CBN, Obadiah Mailafia ya rasu

Obadiah Mailafia
Obadiah Mailafia

Tsohon mataimakin gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) Dr. Obadiah Mailafia ya rasu.

Majiyoyi sun bayyanan cewa, marigayin mai shekaru 64 ya mutu ne a Asibitin Kasa na Abuja, ranar Lahadi.

Malafia, yayi takarar shugabancin Najeriya na 2019 na Jam’iyyar ADC)kuma tsohon jami’in Bankin Raya Afirka ne.

Akwai Karin bayani nan gaba kadan…

SHARHI 1

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here