Tag: Shugaban Kasa
PDP ta kafa kwamitocin sauraron korafe-korafe kan takaddamar zaben fidda gwani
Jam’iyyar PDP ta kafa kwamitocin da za su saurari kararraki domin magance koke-koke da korafe-korafen da suka taso daga zaben fidda gwani na kujerar...
Archbishop ya shawarci Jonathan da ya guji tsayawa takara a zaben...
Archbishop Metropolitan kuma Firimatar Cocin Najeriya (Anglican Communion), Mafi Girma Rev. Henry Ndukuba, ya shawarci tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan da ya yi watsi...
Yanzu-Yanzu: Makinde ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a...
Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana kudurinsa na tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027 a karkashin jam’iyyar APM.Gwamnan ya bayyana hakan ne...
Majalisar wakilai sun yi watsi da kudirin wa’adin shekaru shida ga...
Majalisar Wakilai ta Najeriya ta yi watsi da kudirin gyaran kundin tsarin mulki da ke neman kara wa’adin zuwashekarau shida ga shugaban kasa da...














































