Home Tags Kisa

Tag: kisa

Kotu ta yanke wa amarya da ta kashe mijinta kwanaki 9...

0
Babbar KotunJihar Kano a ranar Alhamis ta yanke wa wata mata mai shekaru 19, Saudat Jibrin, hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa laifin kashe...

Jihar Neja ta saka dokar takaita zirga-zirga a wasu yankuna sakamakon...

0
Gwamnatin Jihar Neja ta saka dokar hana fita a wasu garuruwa da ke Karamar Hukumar Rafi biyo bayan sabon rikicin kabilanci da ya yi...

Rikicin Kabilanci: An kone mutum 15 kurmus, an kashe wasu uku...

0
An kashe kusan mutum 18 a wani rikicin kabilanci da ke da alaka da sabani kan filaye a karamar hukumar Rafi ta Jihar Neja,...

Gwamnatin Kaduna ta yaba da gurfanar da mutane 24 kan kisan...

0
Gwamnatin Jihar Kaduna ta yi maraba da gurfanar da mutane 24 da ake zargi da hannu a kisan wata mata a Maraban Jos.Gwamnatin ta...

Rahoto Na Musamman: Mutuwar Abubakar Rabe da matsalar tsaro da ta...

0
Mutuwar Manjo Janar Abubakar Rabe (mai ritaya) a hannun masu garkuwa ya kamata ya damu kowane dan Najeriya. Sama da asarar babban jami’in soja...

Wani matshi ya kashe mahaifinsa bayan cecekuce

0
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Ondo ta kama wani mutum mai shekara 38 mai suna Nsikak Kingsley da ake zargin dukan mahaifinsa, Adone Peter, har...

Kisan Rimin Zakara: Gwamna Yusuf ya umarci BUK da ta dakatar...

0
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya umurci jami’ar Bayero ta Kano (BUK) da ta gaggauta dakatar da aikin Rusau da take yi a...

Kotu ta yanke wa mutum 5 hukuncin kisa a Kano

0
Wata babbar kotun jihar Kano ta yanke wa wasu maza biyar hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa samun su da laifin kiran wata mata...
- Advertisement -