Tag: Kashim Shettima
Dole ne jami’o’i su zama hanyoyin bunkasa masana’antu, ba wai wuraren...
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya ce dole ne jami’o’in Najeriya su zama cibiyoyin kirkire-kirkire, kasuwanci, da bunkasa masana'antu domin hanzarta bunkasar tattalin arziki...
Kashim Shettima ya dawo Abuja bayan yin Umrah
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya dawo Abuja bayan kammala ibadar Umrah a Masallacin Harami dake Makkah, Saudiyya.A wata sanarwa daga mataimakinsa kan harkokin...
Kashim Shatima ya yabawa BUK bisa samar da ingantaccen ilimi da...
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya yabawa Jami’ar Bayero, Kano (BUK), bisa jajircewarta wajen ba da ingantaccen ilimi da aiwatar da tsarin karɓar ɗalibai...













































