Tag: Kashim Shettima
Shettima ya bar Abuja zuwa Saliyo taro
Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima ya bar Abuja domin wakiltar Shugaba Bola Tinubu a taron koli na 69 na Hukumar Shugabannin Kasashe da Gwamnatocin...
Gwamna Yusuf ya ziyarci Shettima don taya shi murna kan zaben...
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kai ziyarar girmamawa ga mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, bayan zabensa a matsayin abokin takarar Shugaba...
Dole ne jami’o’i su zama hanyoyin bunkasa masana’antu, ba wai wuraren...
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya ce dole ne jami’o’in Najeriya su zama cibiyoyin kirkire-kirkire, kasuwanci, da bunkasa masana'antu domin hanzarta bunkasar tattalin arziki...
Kashim Shettima ya dawo Abuja bayan yin Umrah
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya dawo Abuja bayan kammala ibadar Umrah a Masallacin Harami dake Makkah, Saudiyya.A wata sanarwa daga mataimakinsa kan harkokin...
Kashim Shatima ya yabawa BUK bisa samar da ingantaccen ilimi da...
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya yabawa Jami’ar Bayero, Kano (BUK), bisa jajircewarta wajen ba da ingantaccen ilimi da aiwatar da tsarin karɓar ɗalibai...















































