Babban ɗan kasuwa kuma dattijo a Najeriya Aminu Dantata ya rasu

WhatsApp Image 2025 06 28 at 06.37.29 720x430.jpeg

Alhaji Aminu Alhassan Dantata, babban dan kasuwan Najeriya kuma dattijo, ya rasu ya na da shekaru 94 a duniya.

Wani dan uwa ya tabbatar da rasuwarsa ga SolaceBase.

Majiyar ta ce shahararren dan kasuwar nan haifaffen Kano ya rasu ne a wani asibiti da ke Abu Dhabi da misalin karfe 3:00 na dare a agogon Najeriya.

Iyalansa za su sanar da lokacin yi masa jana’izar nan gaba kadan.

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here