Atiku Abubakar ya zabi wanda zai masa mataimaki a jam’iyyar PDP

atiku abubakar
atiku abubakar

Dan takarar shugaban cin kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya zabi gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa, a matsayin wanda zai masa mataimaki a PDP.

Atiku ya sanar da hakan ne a yau Alhamis, a shalkwatar jam’iyyar da Abuja.

 

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here