Wike Ya Soke Sabbin Filaye A Abuja

Wike 5
Wike 5

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya kwace filaye guda 21 a babban birnin tarayya (CBD) da ke Abuja.

A cikin sanarwar janyewar da Mista Olusade Adesola, babban sakatare a hukumar babban birnin tarayya Abuja ya sanya wa hannu a madadinsa, Wike ya bayyana cewa an soke filayen ne saboda saba doka da sukai.

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here