Tag: NAHCON
An fara Aikin Hajjin 2026 a Saudiyya yayin da miliyoyin mahajjata...
Aikin Hajji, wanda ake gudanarwa shekara-shekara, kuma daya daga cikin ginshikan Musulunci guda biyar, ya fara bisa ka’ida a ranar Litinin, tare da mahajjata...
Hukumar Alhazai ta Kasa na alhinin mutuwar Maniyyaciyar Najeriya a Madinah
Shugaban Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON), Ambasada Ismail Yusuf, ya mika sakon ta’aziyya ga iyalin Malama Aishatu Muhammadu, maniyyaciya daga Jihar Adamawa, wadda ta...
Gwamna Yusuf ya amince da baiwa maniyyata aikin Hajji Kano Riyal...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya amince da baiwa maniyyata aikin Hajji kudi Riyal 200 na Saudiyya da Ihram ga kowanne su...
Aikin Hajji: Sama da maniyyatan Najeriya dubu 9 aka kai Madina...
Hukumar Alhazan Najeriya (NAHCON) ta ce akalla mutane 9,000 yan Najeriya sun isa birnin Madina domin gudanar da ibadar aikin Hajji na shekarar 2026.Bisa...
Hajjin 2026: Hukumar Alhazai ta Kano za ta fara jigilar maniyyata...
Hukumar Jindadin Alhazai ta Jihar Kano ta ce za ta fara jigilar maniyyata aikin Hajjin shekarar 2026 a ranar 14 ga Mayu.Bayanin hakan na...
Dalilin da ya sa NAHCON ta zaɓi wani kamfani don yi...
Hukumar alhazai ta kasa (NAHCON) ta bayyana cewa ta zabi wani kamfani da yi hidima ga maniyyata aikin hajjin shekarar 2025 a sakamakon...
Hajj 2025: Kashim Shettima ya umurci NAHCON ta warware matsalolin da...
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya tabbatar wa ‘yan Najeriya da ma al’ummar musulmi musamman cewa, babu wani mahajjaci dan Najeriya da zai rasa...
Babu wani Maniyyaci da zai rasa aikin Hajjin 2025 saboda soke...
Shugaban hukumar kula da Alhazai ta kasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh, ya ce aikin Hajji na 2025 zai kasance ba tare da matsala ba.Ya...
NAHCON ta naɗa sabon sakataren riƙon kwarya
Hukumar Alhazai ta Ƙasa (NAHCON) ta naɗa Alhaji Alidu Shutti a matsayin Sakataren riƙo kwarya, bayan murabus ɗin Dr. Abdullahi Kontagora a ranar 6...
NAHCON ta ware sama da kujerun Hajji 1,500 ga Jihar Jigawa
Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Kasa (NAHCON) ta ware guraben hajji 1,518 ga Jihar Jigawa don aikin hajjin 2025.Shugaban Hukumar Jin Daɗin Alhazai...
NAHCON ta mayar da naira biliyan 5.3 ga hukumar jin dadin...
Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta mayar da naira biliyan 4.4 ga Hukumar Jin Dadin Alhazai na jihohi 36, Babban Birnin Tarayya (FCT), da...
Hajjin bana: Za’a fara dawo da alhazan Najeriya gida
Za’a fara dawo da Alhazan Najeriya gida ranar juma’a, bayan kammala aikin Hajjin bana.Shugaban hukumar alhazai ta kasa NAHCON, Alhaji Zikrullah Kunle Hassan, ne...





















































