Tuni aka gabatar da wadanda ake zargi su uku a gaban kotun.

Barista Musa Lawan, Kwamishinan Shari’a na Kano, shi ne ke jagorar lauyoyin gwamnati.
Ita kuma Barista Asiya Mohammad tana jagorantar lauyoyin da ke kare Abdulmalik Tanko da sauran mutum biyu da ake zargi da hannu a kisan Hanifa Abubakar.














































