Kwankwaso ya zama dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar NNPP

images 5 1
images 5 1

Tsohon gwamnan Kano, Rabi’u Musa Kwankwaso ya zama dan takarar shugabancin kasa a karkashin tutar jam’iyyar NNPP a zaben fitar da gwani da jam’iyyar tayi a yau Laraba.

Daliget 774 daga jihahohi 37 harda Abuja ne suka zabi Tsohon gwamnan .

Jaridar Solacebase ta rawitu cewa jam’iyyar ta NNPP tana yin zaben nata ne a filin wasa na Moshood Abiola da ke Abuja.

Karin bayani yanan tafe.

 

 

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here