Kotun ta baiwa Gboyega Oyetola na jam’iyyar APC nasara. Alkalan kotun biyu sun ce sun gamsu da hujjojin APC saboda haka a sallami gwamnan daga ofis, yayinda alkali 1 yace bai gamsu da hujjojin ba.
Kotun a karshe ta umurci hukumar gudanar da zaben kasa INEC ta kwace takardar shaidan nasara daga hannun Adeleke kuma a baiwa tsohon gwamna Adegboyega Oyetola.












































