A safiyar yau alhamis Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sauka Lafia, babban birnin jihar Nasarawa, domin ziyarar aiki ta kwanaki 2.
A yayin ziyarar ana sa ran shugaba Buhari zai kaddamar da wasu ayyuka da gwaman jihar Abdullahi Sule ya samar.








A safiyar yau alhamis Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sauka Lafia, babban birnin jihar Nasarawa, domin ziyarar aiki ta kwanaki 2.
A yayin ziyarar ana sa ran shugaba Buhari zai kaddamar da wasu ayyuka da gwaman jihar Abdullahi Sule ya samar.










