Gwamnatin tarayya zata taimakawa iyalen sojojin da suka mutu dana wadan da suka raunata sakamakon yaki da yan ta’adda

FG to include families of injured fallen soldiers in social register Minister
FG to include families of injured fallen soldiers in social register Minister

Gwamnatin tarayya zata taimakawa iyalen sojojin da suka mutu da wandan suka raunata sakamakon yaki da yan ta’adda.

Ministar harkokin jin kai da yaki da fatara Dr Betta Edu ce ta bayyana haka yayin wata ganawa da babban hafsan hafsoshin tsaron Najeriya Janar Christopher Musa a ranar Litinin a Abuja.

Edu ta bayyana cewa akwai bukatar a sa iyalan sojojin a cikin tsarin magance fatara da talauci da gwamnatin tarayya ta fitu dashi.

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here