An Sanar da Wuri, Rana Da Lokacin Da Wike Da Gwamnonin Da Sukayiwa Atiku Tawaye Zasu Sanar Da Zabinsu

3efb40d5318de816
3efb40d5318de816

Gwamnoni 5 na jam’iyyar PDP da suka yiwa dan takarar shugaban kasan jam’iyyarsu, Atiku Abubakar, tawaye zasu sanar da wanda zasu goyawa baya a zaben 2023.

Jaridar Punch ta ruwaito cewa wadannan gwamnoni karkashin gwamna Nyesom Wike na jihar Rivers zasu sanar ne ranar Alhamis, 5 ga watan Junairu, 2023.

Gwamnonin sun hada da gwamnon Nyesom Wike (Rivers), Seyi Makinde (Oyo), Okezie Ikpeazu (Abia), Samuel Ortom (Benue), da Ifeanyi Ugwuanyi na Enugu.

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here