Masu zanga-zanga sun cinnawa bankuna uku wuta a jihar Ogun

Burnt banks in Ogun State 750x430 1
Burnt banks in Ogun State 750x430 1
Mai magana da yawun yan sandan jihar, Abimbola Oyeyemi, a yau Litinin ya tabbatarwa da gidan TV na channels faruwar lamarin.
Inda ya ce masu zanga zangar sun kai wa bankin Keystone, Union da First Bank  hari a ranar Litinin.

 

Ya kuma kara da cewa yanzu haka an kai jami’an yan sanda yakin damun tabbatar da zaman lafiy.

A ranar Alhamis ne dai da ta gabata shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya sanarwa da ƴan Najeriya cewa tsofaffin takardun kuɗin N500 da N1000 sun daina aiki.

Sai dai shugaban ya ƙara wa’adin amfani da tsohuwar takardar kuɗi ta N200 har zuwa ranar 10 ga watan Afrilun 2023.

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here